Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan jihar Gombe Inuwa Yahaya ya sake nada sabbin mashawarta na musamman. Wata sanarwar manema labarai mai dauke da sa hannun sakataren din – din -din na gidan gwamnatin Jihar Gombe, Balarabe Poloma, ta bayyana Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi a matsayin sakataren gwamnatin jihar (SSG), yayin …
Read More »Gov. Aliyu Sokoto sets 23 man committee, restores monthly stipends for religious heads, physically challenged
By Suleiman Adamu, Sokoto SOKOTO state Governor, Dr Ahmad Aliyu Sokoto has approved the constitution of a 23- Member Committee for the payment of monthly stipends to the physically challenged, religious heads( Imams and deputies, Muazzims) the and scholars in the state. In a release weekend by the …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL, GWAMNONIN AREWA MASO YAMMA SUN GANA DA SHUGABA TINUBU
DAGA IMRANA ABDULLAHI, a arewacin Najeriya Sabanin irin cece – kucen jita – jitar da ake ta yadawa a tsakanin al’ummar Jihar Zamfara cewa wai Gwamnan Jihar Dokta Dauda Lawal ba su gaisa da shugaba Bola Ahmad Tinubu ba a lokacin da ya kai wata ziyara domin nemowa jama’ar Jihar …
Read More »Rashin tsaro: Gwamnan Zamfara Ya Nemi Goyon Bayan Shugaban Hafsan Sojoji
Daga Imrana Abdullahi Dangane da halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu sassan jihar Zamfara, yasa Gwamna Dauda Lawal, a ranar Juma’a, ya ba da karin tallafin sojoji domin shawo kan kalubalen tsaro da ke addabar yankin. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman …
Read More »Tinubu, Sanusi II Sun Yi Ganawar Sirri A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Abuja
Mako guda bayan dakatar da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, shugaban kasa Bola Tinubu ya yi dai dai a wata ganawar sirri da tsohon gwamnan babban bankin kasa kuma Sarkin Kano na 14, Muhammad Sanusi II a fadar shugaban kasa. Abuja. Ya zuwa yanzu dai ba a …
Read More »” I ‘II support orphans, vulnerable children as potential leaders” – Kebbi First Lady, Zainab Nasare
Kebbi state Governor’s wife, Hajiya Zainab Nasare Nasir Idris has pledged to support orphans and vulnerable children in the state to live meaningful lives as potential Nigeria leaders. The First Lady who was moved by the plight of the category of children while at a visit to …
Read More »TA TABBATA: Chukkol, Ne Ba Umar Ba shugaban Hukumar EFCC
 Sabanin irin yadda aka bayyana rahotannin baya-bayan nan na cewa Muhammad Umar ya gaji dakatarwar Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban riko na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, sai dai majiyarmu ta tabbatar da cewa Daraktan ayyuka na hukumar Abdulkarim Chukkol shi …
Read More »ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU
HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …
Read More »Nigeria Institute of Architects Lauds Kano Governor Over Demolition of Illegal Structures, Sub-standard Buildings
– – – calls for the demostication of the new national building regulations code By Rabiu Kano with agency report The president of the Nigeria Institute of Architects( NIA) Architect Enyi Ben Ebo( FNIA) has applauded Kano state government for the demolition of illegal structures and …
Read More »Uwa Ta Yi Garkuwa Da Diyarta, Ta Bukaci A Biya Ta Naira Miliyan Uku
.Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani Wata mata mai suna Rahama Sulaiman, mai shekaru 25, da laifin shirya garkuwa da ‘yarta ‘yar shekara shida (Hafsat Kabiru) ta kuma nemi tsohon mijin ta ya biya ta kudin fansa naira miliyan uku domin ta sako yarinyar. Kwamishinan ‘yan sandan …
Read More »