Home / Garkuwa / Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano

Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano

Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi
Shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Hajiya Hadiza Bala Usman ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna.
Shugabar hukumar Hajiya Hadiza Bala Usman, ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, da ya kai ziyarar aiki hedikwatar hukumar da ke Legas.

About andiya

Check Also

Sultan urges muslims, Nigerians to reconcile selves for peace, unity says ‘don’t allow politics  divide you’

By Suleiman Adamu, Sokoto Ahead of the Ramadan fast around the corner, the Sultan of …

Leave a Reply

Your email address will not be published.