Home / Garkuwa / Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano

Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano

Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi
Shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Hajiya Hadiza Bala Usman ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna.
Shugabar hukumar Hajiya Hadiza Bala Usman, ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, da ya kai ziyarar aiki hedikwatar hukumar da ke Legas.

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.