Al’ummar Jihar Zamfara sun bayyana rashin jin dadinsu bisa irin halin kuncin da suka shiga ciki sakamakon rashin Sabis din wayar Sadarwa a wasu Jihohin jihar musamman ma a yankin Shinkafi da Kauran Namoda. “A birnin Magaji da Shinkafi duk babu sabis na kamfanonin wayar mtn,Etisalat,Airtel da Glo kuma hakan …
Read More »
THESHIELD Garkuwa