Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ce tsaro ya inganta sosai a jihar. Gwamnati ta shirya wani tattaki ne a ranar Alhamis mai taken ‘Tattaki Don Zaman Lafiya’ don bikin cikar gwamnatin Gwamna Lawal shekaru kan karagar mulki. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala …
Read More »
THESHIELD Garkuwa