Matawalle Ya Kafa Dokar Yin Bacci A Wajen Jihar Zamfara Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Muhammad Matawallen Maradun, ya sanar da dokar yin hani ga duk wani shugaban karamar hukuma da Sarakuna da kada su sake a same su da rashin kwana a cikin Jihar Zamfara na …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE PLEDGES TO HIT HARD ON THOSE AIDING BANDITRY
PRESS STATEMENT BANDITRY: GOVERNOR MATAWALLE PLEDGES TO HIT HARD ON THOSE AIDING BANDITRY IN THE STATE His Excellency Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has declared total faceo-ff with any person or group found either sponsoring, aiding, abetting or guiding bandits in the state. The …
Read More »Gwamnan Matawalle Zai Kawo Karshen Cin Zarafin Yara
Takardar Manema Labarai GWAMNAN MATAWALLE YA HIMMATU DOMIN KAWO KARSHEN WULAKANTA YARA DA SAFARAR MUTANE TAHANYAR TATTAUNAWA DA MALAMAN ADDININ ISLAMA DA SHUGABANNI, SARAKUNAN GARGAJIYA A JIHAR. Mai Daraja, Gwamnan Jihar Zamfara Honarabul Dokta. Bello Mohammaed MON ( Matawallen Maradun) ya ce Gwamnatinsa na kokarin ganin bayan dukkan wani nau’in …
Read More »MATAWALLE INSIST ON THE NEED FOR FSARS
MATAWALLE INSIST ON THE NEED FOR FSARS Governor Bello Mohammed (Matawallen Maradun) has insisted that scrapped FSARS was vital to the maintenance of peace in the state. Governor Matawalle spoke just as he alighted from a meeting of 19 Northern states Governors held in Kaduna yesterday which also bordered …
Read More »Muna Bukatar Yan Sandan SARS A Jihar Zamfara – Matawalle
Muna Bukatar Yan Sandan SARS A Jihar Zamfara – Matawalle Mustapha Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa su a Jihar Zamfara suna bukatar jami’an tsaron yan sandan SARS saboda irin aikin da suke gudanarwa a Jihar. Gwamna Matawalle ya bayyana hakan ne …
Read More »Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna
Gwamnan Jihar Zamfara Ya Dauki Aniyar Canza Wa Arewa Suna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammadu Bello Matawallen Maradun ya yi kira ga daukacin sauran Jihohin arewacin Nijeriya da su dauki aniyar canza tunanin da wasu ke yi cewa wai yankin Cima zaune ne. Gwamnan ya dai …
Read More »CBN did not give us contract to produce gold ― Zamfara govt
CBN did not give us contract to produce gold ― Zamfara govt Zamfara State government has denied reports that the Central Bank of Nigeria (CBN) has given the state contract to produce gold for the apex bank. Recall that last week the media, especially the social media, was dominated with …
Read More »Ma’aikata Ba Su Taimakawa Gwamnati A Zamfara
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana cewa in har ma’aikatan Gwamnatin Jihar Zamfara na son karin albashi ya dace su rika taimakawa Gwamnati domin al’amura su ta fi kamar yadda ya dace. Gwamnan na amsa tambaya ne game da batun karin Albashi inda ya ce …
Read More »Jihar Zamfara Ce Matattara Almajirai – Gwamna Matawallen Maradun
Imrana Abdullahi A lokacin da wadansu Gwamnoni a tarayyar Nijeriya ke kokarin raba Jiharsu da batun almajiranci sai ga Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Mohammed Matawallen Maradun Maradun shelar kiran dukkan wanda aka kora daga inda sule da su zo Jihar Zamfara a ba su masaki. Gwamnan ya bayyana hakan …
Read More »COVID-19: Governor Matawalle Launches Sample Collection Booths in Zamfara
From Muhammad Sanusi Abdullahi Zamfara State Executive Governor, Hon Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has launched the largest zero-contact testing centre in Nigeria, in order to significantly increase the testing capacity and protect health workers who are the front line soldiers in the corona virus raging war, Governor Matawalle …
Read More »
THESHIELD Garkuwa