Home / 2020 / July (page 4)

Monthly Archives: July 2020

KDSG declares State of Emergency in WASH sector

Kaduna State Government has declared a state of emergency in the Water, Sanitation and Hygiene (WASH)sector, to enable it attain the national goal of making Nigeria Open Defecation Free(ODF) by the year 2025. In a statement signed by the Special Adviser on Media and Communication, Mr Muyiwa Adekeye on Thursday, …

Read More »

Squabble: Housewife apologizes to IGP, ex-husband

Kaduna-based housewife and daughter of businessman – ASD, has embraced peace in a lingering matrimonial squabble that led to the detention of her parents. The housewife, Hajiya Nasiba Sani Dauda, in a social media statement said in the spirit of peace, she has withdrawn the “disparaging statement” against the Inspector-General …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Barista Inuwa Abdulkadir rasuwa

Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato mahaifar marigayin sun tabbatar da rasuwarsa a safiyar yau Litinin. Ya rasu yana da shekaru 54 kuma kafin rasuwarsa ya taba zama minista a tarayyar Nijeriya kuma ya rike matsayin mukamin mataimakin shugaban jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso Yamma.

Read More »

An Samu Barnar Ruwa A Kaduna

Imrana Abdullahi Sakamakon ruwan sama tare da Iska mai tsanani da aka yi a cikin garin Kaduna ya haifar da asara a gidaje inda rufin gidajen ya lalace, an kuma samu matsalar karyewar turakun wutar lantarki da katsewar wayoyin wutar lantarki. Lamarin dai ya faru ne a unguwannin layin Sardauna …

Read More »