Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda ne ya aza harsashin ginin cibiyar kula da lafiya ta duniya a babban asibitin Janar Amadi Rimi da ke yankin karamar hukumar Batagarawa a jihar. Kakakin Malam Dikko Radda, Ibrahim Kaula Mohammed, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda …
Read More »Gwamna Radda Ya Kafa Harsashin Cibiyar Wankin Koda (Dialysis)
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda ne ya aza harsashin ginin cibiyar kula da lafiya ta duniya a babban asibitin Janar Amadi Rimi da ke yankin karamar hukumar Batagarawa a jihar. Kakakin Malam Dikko Radda, Ibrahim Kaula Mohammed, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda …
Read More »Daliban Jihar Katsina 34 Za su Amfana Da Tallafin Karatun Likita
Daga Imrana Abdullahi Dalibai 34 ‘yan asalin jihar Katsina ne za a ba su tallafin karatu na karatun likitanci a wasu fitattun jami’o’in kasar nan, da kuma kasashen ketare. Gwamna Dikko Umaru Radda ne ya bayyana hakan a jiya, wanda kuma ya bayyana shirin gwamnatin Jihar Katsina na kaddamar da …
Read More »Kasar Saudiyya Ta Shawarci Mahajjatan Umrah Da Su Sanya Abin Rufe Fuska
Daga Imrana Abdullahi Wannan Shawarar ta zo a sakamakon wadansu rahotannin duniya na wani sabon bambance-bambancen wata sabuwar cutar Korona mai saurin yaduwa a duniya. Masarautar Saudiyya (KSA) ta shawarci mahajjatan Umrah da su sanya abin rufe fuska yayin da suke ziyartar Masallacin Harami da ke Makkah da Masallacin Manzon …
Read More »Magance Matsalolin Najeriya: Daidaita Kalamai Da Aiki, Sultan Ya Caccaki Shugabanni
Daga Imrana Abdullahi Domin samun ci gaba mai ma’ana a Najeriya, dole ne shugabanni su daidaita kalmomi da aiki tare da aiwatar da hanyoyin magance matsalolin da ake fuskanta a fage daban-daban na rayuwar jama’a. Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar ne ya ba da wannan shawarar, a …
Read More »GWAMNATIN ZAMFARA TA KADDAMAR DA WAYAR DA KAN JAMA’A, RABON MAGANA KYAUTA
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta fara wani gyara na musamman na wayar da kan jama’a da nufin magance matsalolin kiwon lafiya da inganta rayuwar al’umma. Kashi na farko na shirin wayar da kan likitocin tare da hadin gwiwar ofishin uwargidan gwamnan jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal an …
Read More »Sanata Sunday Marshall Katung Ya Bukaci Majalisa Ta Dauki Matakin Gaggawa Game Da Cutar Diphtheria
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sanatan da ke wakiltar mazabar shiyyar Kaduna ta uku Sanata Sunday Marshall Katung, ya gabatar da wani kudiri a gaban majalisar Dattawa ta Goma da ke bukatar a kaiwa al’ummar Kudancin Jihar Kaduna dauki game da cutar Diphtheria da ta Bulla a yankin. Kamar dai yadda …
Read More »Ba Zamu Amince Da Karin Farashin Man Fetur Ba – Kungiyar Kwadago
…Lita a Abuja 617 A Legas Kuma Sama da dari biyar Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana cewa karin farashin famfo man fetur zuwa Naira dari 617 kan kowace lita ba ta amince da hakan ba. Shugaban sashen yada labarai da hulda da jama’a, Kwamared Benson …
Read More »HUKUMAR UNICEF ZA TA ZUBA JARI A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi BIYO BAYAN IRIN KOKARIN DA GWAMNAN JIHAR ZAMFARA KEYI NA GANIN JIHAR TA SAMU ZAMA DA KAFAFUNTA YASA A YANZU HUKUMAR UNICEF TA AMINCE DA KARA ZUBA JARI DOMIN INGANTA AL’AMURAN LAFIYA, ILIMI DA KUMA CI GABAN MATA. Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya tabbatar wa …
Read More »Cutar Anthrax: Gwamnatin tarayya Ta Gargadi ‘Yan Najeriya Game Da Cin Pomo Da Naman Daji (Bush meat)
Daga Imrana Abdullahi  Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan Najeriya game da hadurran kiwon lafiya da ke da alaka da cin fatar dabbobi da aka fi sani da pomo a cikin harshen kasar da naman daji sakamakon barkewar cutar Anthrax a kasashe makwabta. Babban Sakatare na dindindin na Ma’aikatar …
Read More »