Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Majalisar zartaswar jihar Yobe ta amince da kashe Naira biliyan 3,129,608,370,00 don saye da kuma sanya fitilun masu amfani da hasken rana, guda 2,880 a manyan garuruwa biyar na jihar. Kwamishinan ma’aikatar yada labarai da harkokin cikin gida da al’adu na jihar …
Read More »DSS Ta Fara Taron Daraktocin Tsaro Na Jihohi Na 9 A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Alhamis ta fara taron Daraktocin tsaro na jiha karo na 9 a shiyyar Arewa maso Gabas 2022, zango na uku a Damaturu a wani bangare na kokarinta na duba dabarun inganta zaman lafiya da …
Read More »Wani Dan Jarida A Kaduna Zai Taimaka Da Kodarsa
Ceton Rayuwar Wani wani dan jarida mazaunin Jihar Kaduna kuma tsohon sakataren kungiyar yan jarida ta kasa reshen Jihar Kaduna, kwamared John Femi Adi, ya bayyana aniyrsa ta bayar da taimakon Kodarsa ga diyar tsohon mataimakin shugaban majalisar Dattawa Sanata Ekweremadu. Ya dai bayyana hakan ne a wani rubutun da …
Read More »Sabuwar Shekarar Musulunci 1444 AH: Ku Ci gaba da yin addu’a, Hadin Kai Da Taimakon Juna Domin Kasar mu Ta Ci Gaba – Ayu Ya Shawarci Al’ ummar Musulmin Nijeriya
Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dakta Iyorchia Ayu ya yi kira ga daukacin al’ummar Musulmi a tarayyar Najeriya da su yi amfani da lokutan bikin sabuwar shekarar Musulunci wajen aiwatar da abubuwan da za su sanya gobensu ta yi kyau tare da inganta hadin kai. Ya shawarce su da …
Read More »Hukumar Lafiya Ta Duniya WHO Ta Wayar Da Kan Mazauna Borno Illolin Cututtukan Sankarau, Zazzabin Cizon Sauro da Cutar Korona
Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Biyo bayan bullar cutar kyandar biri a makwabciyar jihar Adamawa a shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya, da wasu jihohi takwas da kuma babban birnin tarayya Abuja, wanda hukumar NDCC ta gano, kungiyar lafiya ta duniya (WHO) a jihar Borno ta dauki wani mataki na kare …
Read More »MAHDI SHEHU YA KAI WA ATIKU ABUBAKAR ZIYARAR TA YA MURNA
A kokarin nuna cewa ana tare sanannen dan Gwawarmaya mai kwarmata bayanai domin nemowa jama’a hakki Alhaji Mahafi Shehu Shehu asalin Jihar Katsina ya kaiwa dan takarar shugaban kasa ziyarar ta ya murna a gidansa da ke Abuja. Alhaji Mahadi Shehu wanda da kansa ya aiko mana da hotonsa da …
Read More »Jami’an Duba Gari Za Su Fara Aiki Gida Gida, Layi Layi A Jihar Kaduna – Maimunatu KEPA
Mustapha Imrana Abdullahi Janar Manajar hukumar kiyaye muhalli ta Jihar Kaduna Maimunatu Abubakar, ta bayyana cewa jami’an hukumar za su fara gudanar da aikin duba muhalli a duk fadin Jihar Kaduna a cikin watan Janairu 2022 domin tabbatar da al’amuran lafiya da na muhalli sun ci gaba da inganta. Maimunatu …
Read More »An Yi Kira Ga Mata Su Rika Kai Yayansu Rigakafi – Hamza Ibrahim Ikara
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hukumar kula da lafiya matakin farko na Jihar Kaduna Hamza Ibrahim Ikara, ya yi kira ga daukacin iyaye mata da su rika kai yayansu allurar rigakafi. Hamza Ibrahim Ikara ya yi wannan kiran ne a wajen babban taron kaddamar da fara yi wa yara allurar rigakafi …
Read More »Bamu Amince Da Nadin Sarkin Yarbawan Doka Ba – Masarautar Zazzau
Mustapha Imrana Abdullahi Majalisar masarautar Zazzau ta bayyana cewa ba ta amince da wani nadin da aka yi wa Mista Isiaka Asalaye a matsayin Sarkin Yarbawan Doka a karkashin Gundumar Doka cikin karamar hukumar Kaduna ta Arewa ba a Jihar Kaduna. Bayanin hakan ya fito ne daga ofishin yada labarai …
Read More »Masari Ya Bude Katafaren Ginin Ma’aikatan Kiwon Lafiya A Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana sabon tsarin tara kudin fansho tsakanin Gwamnati da ma’aikata a matsayin tsayayyen tsarin da kowa zai amfana bayan ajiye aikinsa. Gwamnan ya bayyana hakan ne a wajen babban taron bude katafaren ginin da kungiyar ma’aikatan lafiya …
Read More »