Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Yamma inda suka gana da Dr. Akinwumi Adesina, shugaban bankin ci gaban Afirka (AfDB) da tawagarsa. Taron ya gudana ne a ranar Asabar a hedikwatar Bankin AfDB da ke Abidjan. Manufar babban taron dai shi …
Read More »Shugaba Bola Tinubu Ya Gaggauta Daukar Mataki Kan Yan Fashin Daji Masu Yi Wa Noma Barazana – Aliyu Waziri
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Masu Noman Zamani na kasa Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri Dan marayan Zaki, da ke magana da yawun Manoma miliyan 25, ya yi kira ga shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta daukar mataki mai tsanani ga dukkan wasu yan fashin daji da suke …
Read More »Zamu Inganta Noma A Jihar Katsina – Shu’aibu Kafur
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Honarabul Shu’abu Wakili Kafur, ya yi alkawarin yin aiki tukuru tare da tabbatar da cewa shinkafa Honarabul dukkan kayan da ake Nomawa lamarin ya ci gaba da habaka a jihar Katsina. Shu’aibu Wakili Kafur, mamba ne mai wakiltar karamar hukumar Kafur a majalisar …
Read More »We Are Going To Boost Agriculture in Katsina State
By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Hon Shu’abu Wakili Kafur, has promised to work hard and ensure that Rice and all farming continued to expand and develop in Katsina State. Shu’aibu Wakili Kafur, is a member representing Kafur Local Government in Katsina State House of Assembly and immediate past …
Read More »Zulum Ya Bayar Da Taraktoci 312 Zuwa Ga Mazabu 312, Ya Kaddamar Da Tallafin Taki
… Ya bi Shettima a kan tarakta 1000 Daga Imrana Abdullahi Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Talata ya amince da bayar da tararaktoci 312 domin rabawa ga kungiyoyin manoma a kowace Mazabu 312 da ke fadin kananan hukumomin jihar Borno 27. An ba da taraktocin ne a matsayin aro …
Read More »Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Sayar Da Takin Zamani Na Shekarar 2022 Kan Naira Dubu 13 Kowane Buhu A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni a ya kaddamar da sayar da takin zamani da rarraba taki ga manoma a 2022 da rangwamen da za a siyar da shi akan Naira 13,000 kan kowanne buhu a wani bangare na kudirin farfado da aikin noma don …
Read More »ZA MU SAMAR DA KUDIN DA NNPC BA ZA TA SAMAR BA DA HARKAR NOMA – ALIYU WAZIRI
IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar Noman zamani ta kasa NAMCON Alhaji Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun wada Kaduna da ake yi wa lakabi da dan marayan Zaki ya bayyana wa manema labarai cewa za su iya samar wa da Najeriya makudan kudin da kamfanin matatar man fetur na NNPC ba za …
Read More »ZA MU CI GABA DA BUNKASA HARKAR NOMA A NAJERIYA – CBN
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI AN bayyana Babban Bankin Najeriya (CBN) a matsayin wanda zai kara bunkasa harkokin Noma da ci gaban kasa baki daya. Wakilin babban Bankin Najeriya Mista Philip Yila Yusif, ne ya bayyana hakan a wajen babban taron kaddamar da Dalar Masarar da aka karba a hannun manoman da …
Read More »Kasuwancin Hadin Gwiwa Na Bunkasa Tattalin Arziki – Sarkin Zazzau
Imrana Abdullahi Mai martaba Sarkin Zazzau Alhaji Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli,ya bayuana cewa tsarin kasuwancin hadin Gwiwa na kara bunkasa dukkan harkokin kasuwanci da kuma samun karko a koda yaushe. Sarkin Zazzau ya bayyana hakan ne lokacin da ya kai ziyarar gani da ido a katafaren Gidan Gonar …
Read More »Cibiyar Tallafawa Manoma Za Ta Kaddamar Da Ko- odinetocinta 44 A Jihar Kano
Mustapha Imrana Abdullahi Cibiyar da ke rajin Tallafawa manoma ta kasa mai suna “National Agricultural Mechanization Co operative Society” karkashin jagoranci Dan marayan Zaki Dokta Aliyu Muhammad Waziri na gayyatar daukacin al’umma zuwa wajen gagarumin taron kaddamar da Ko- odinetocinta 44 na Jihar Kano. Tare da wayar wa da jama’a …
Read More »