DAGA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu daga Jihar Kaduna da Katsina sun tabbatar da cewa an ga watan Azumin Ramadana a garuruwan Daura, Katsina Funtuwa da cikin garin Kaduna. Kamar yadda kuka karanta a cikin wannan labarin na cewa an ga watan Azumin Ramadana a garuruwa da yawa …
Read More »AN GANO GAWARWAKI GOMA A UNGUWAR WAKILI ZANGON KATAF
Bayanan da muke samu na cewa a kalla Gawarwaki Goma (10) ne aka gano bayan da yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka kai hari a Unguwar Wakili da ke karamar hukumar Zangon Kataf cikin Jihar Kaduna,a Daren Jiya. Sai dai a cikin wata takardar …
Read More »MU AKE SO KUMA MU ZA A ZABA – KOGUNAN GUSAU
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kogunan Gusau Muktar Shehu Idris ya bayyana wa manema labarai cewa ko tantama babu su ne za su lashe zabe domin jama’a su suke so kuma su suke zabe a koda yaushe. Muktar Shehu Idris ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai …
Read More »ALLAH YA YI WA MAHAIFIYAR SHAIKH GUMI RASUWA
Daga IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muka samu a halin yanzu na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar sanannen Malamin nan da ke Kaduna Shaikh Ahmad Abubakar Gumi rasuwa. Malam Shaikh Ahmad Abubakar Gumi ne da kansa ya sanar da rasuwar Mahaifiyar tasa da Yammacin ranar Lahadi. Bayanan da muka samu …
Read More »ABDUL’AZIZ YARI ZAI BUDE OFISOSHI 6 A MAZABARSA
Ofishi Shidda (6) Ne Za A Bude Domin Samun Damar Kara Kusantar Jama’a Da Wanda Suka Zaba A Matsayin Sanatan Yankin Zamfara Ta Yamma, Za Dai A Bude Ofisoshi Ne A Kananan Hukumomin Talatar Mafara, Bakura, Maradun, Anka, Bukkuyum Da Karamar Hukumar Gumi. Sabon Zababben Sanatan Yankin Zamfara Ta Yamma, …
Read More »NI ISA ASHIRU KUDAN ZAN ZABA – SHAIKH SANI YAHYA JINGIR
Shaikh Sani Yahya Jingir, sanannen Malamin addinin Musulunci ne kuma daya daga cikin shugabannin kungiyar Izala reshen Jos assasawar marigayi Malam Sama’ila Idris ya bayyana cewa shi Honarabul Isa Ashiru Kudan ne zabinsa kuma shi zai zaba domin ya zama Gwamnan Jihar Kaduna. Shaikh Sani Yahya Jingir ya bayyana hakan …
Read More »AYI HAKURI A ZABI JAM’IYYAR APC – BUHARI
DAGA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kasar tarayyar Najeriya M7hammadu Buhari ya bayar da hakuri ga daukacin al’ummar Jihar Katsina da su yi hakuri su zabi jam’iyyar APC a zaben Gwamnoni da na yan majalisar Jiha mai zuwa Muhammadu Buhari ya bayyana dan takarar Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda …
Read More »AN YABAWA YAN NIJAR MAZAUNAN NAJERIYA
Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad, ta yaba tare da yin godiya ga daukacin al’ummar Nijar mazauna Najeriya bisa irin kokarin da suka nuna na kin shiga harkar zabe a lokacin gudanar da zaben shugaban kasa da yan majalisun tarayya da na Dattawa da ya gudana a duk fadin kasar. Dokta Aminatou …
Read More »BOLA TINUBU NE YA LASHE ZABEN SHUGABAN KASA
…..HUKUMAR ZABE TA BAYYANA BOLA TINUBU A MATSAYIN WANDA YA LASHE ZABEN SHUGABAN KASA Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga babban birnin tarayya Abuja na cewa shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa Farfesa Mahmud Yakubu ya tabbatar da Bola Ahmad Tinubu na jam’iyyar APC a matsayin …
Read More »AKWAI BUKATAR YIN CANJI A JIHAR ZAMFARA – NA FARU
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Zamfara a matsayin wurin da ake bukatar samun canji domin al’amura su ci gaba da inganta. Dan takarar kujerar majalisar wakilai a kananan hukumomin Anka da Talatar Mafara karkashin jam’iyyar ADC, Alhaji Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema …
Read More »