Gwamnan jihar Katsina, Dakta Dikko Umar Radda ya koka kan matsalar tsaro a jihar Katsina, inda ya ce kananan hukumomi 22 daga cikin 34 da ke jihar ba su da lafiya sakamakon dimbin matsalar tsaron da ake fama da shi. Gwamna Radda ya bayyana haka ne a lokacin da ya …
Read More »An Yi Walimar Taya Soja Abdurrahman Abdullahi Shinkafi Murnar Zama 2nd Lieutenant A Kaduna
Daga Imrana Andullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Mahmuda Aliyu Shinkafi, yi wa Allah godiya ya yi da Abdurrahman marigayi Farfesa Abdullahi Muhamamd Shinkafi ya samu ya kammala kwas mai wahala daga makarantar horon Sojoji ta NDA Kaduna abin da ya bayyana da cewa hakan babbar alamace da ke nunin cewa …
Read More »Matakin Da Na Dauka Na Barin PDP Ne Mafi Alkairi A Yanzu – Muktar Ramalan Yero
Daga Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Dokta Ramalan Yero ya bayyana cewa matakin da ya dauka na barin PDP ne abu mafi alkairi musamman a gare shi da magoya bayansa baki daya. Muktar Ramalan Yero ya bayyana hakan ne a wani sakon murya da aka aike mana ta …
Read More »Maulud: Sanata Adamu Ya Taya Musulmi Murnar Bikin Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W)
Daga Imrana Abdullahi Sanatan da ke wakiltar al’ummar yankin Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna ya bukaci daukacin musulmai da du yi koyi da halayen fiyayyen halitta Annabi Muhammadu (S.A.W). Sanata Lawal Adamu Usman da ake yi wa lakabi da Mista LA, ya yi wannan kiran ne a cikin wata …
Read More »Muna Taya Musulmin Jihar Kaduna Da Duniya Baki Daya Murnar Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W) – Abdulrahman Zakariyya
Daga Imrana Abdullahi Mataimaki na musamman ga Gwamnan Jihar Kaduna a kan harkokin addinai Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman, na ta ya daukacin al’ummar Musulmi na Jihar Kaduna da kasa baki daya murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu (S.A.W). Abdulrahman Zakariyya Usman ya ci gaba da cewa a …
Read More »Muna Taya Al’ummar Musulmi Murnar Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W) – Aliyu Waziri
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar masu Noman Zamani ta kasa ( Agricultural Mechanization and Co- operative Society of Nigeria) NAMCS Honarabul Alhaji Aliyu Muhammad Waziri, Dan marayan Zaki, Santurakin Tudun WADA kaduna, Dujuman Buwari, Hasken Matasan Arewa kuma Kadimul Islam na kasar Hausa da arewacin Najeriya baki daya na taya …
Read More »SULHU DA ‘YAN BINDIGA: MUNA DA HUJJOJIN DA KE FALLASA JAMI’AN GWAMNATIN TARAYYA
….GWAMNA DAUDA LAWAL YA MAIDA WA MINISTAN LABARAI MARTANI Gwamna Dauda Lawal yau Talata, ya ce Gwamnatin Zamfara ta na da gamsassun hujjoji da ke fallasa wasu jami’an Gwamnatin Tarayya da hannu a shirya zaman sulhu da ‘yan bindiga. A jiya ne Ministan na Labarai da Wayar da Kai, Alhaji …
Read More »Zamfara ta ba da umarnin harbe masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ta umurci jami’an tsaro da su bindige masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a jihar sakamakon hana hako ma’adinai ba bisa ka’ida ba a jihar. Gwamna Dauda Lawal ne ya bayar da wannan umarni a …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA HARAMTA HAƘAR MA’DINAI BA BISA ƘA’IDA BA
…YA UMURCI JAMI’AN TSARO SU ƊAUKI TSATTSAURAN MATAKI Daga Imrana Abdullahi A yau Asabar, Gwamnan Dauda Lawal, ya sanar da haramta haƙar ma’idanai ba bisa ƙa’ida ba, tare da umurtar jami’an tsaro su ɗauki tsattsauran mataki kan duk wanda aka kama yana aikata hakan. A tsawon shekaru, haƙar ma’adinai ba …
Read More »Dokta Saminu Dalhatu Da Iyalinsa Za Su Yi Saukar Karatu A Gusau
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda muka samu sanarwa daga Dokta Saminu Dalhatu wanda ya kammala digiri digirgir wato digiri na uku. “Amadadin ni da iyalai na, ina farin cikin sanardakai yara na biyu sun kammala haddace AlQur’ani mai Girma tare da biyu da suka sauke da kuma haddace wani sashe …
Read More »