DAGA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu na cewa yan Ta’adda sun saki sauran ragowar yan matan makarantar kwalejin Gwamnatin tarayya ta yan mata da ke garin Yawuri kashi na biyu da suka rage a hannun yan Ta’adda.  Yan ta’addan da suka sake yan matan kwalejin Gwamnatin tarayya da …
Read More »An Gano Haramtattun Jami’o’i 49 A Najeriya
….AN GANO HARAMTATTUN JAMI’O’I A NAJERIYA A kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban Muhammadu Buhari na ganin an gyara harkokin ilimi domin a samu ilimi mai inganci ya sa hukumar da ke kula da jami’o’I ta kasa (NUC) karkashin jagorancin Farfesa Abubakar Rashid, suka gano jami’o’in da ke gudanar da …
Read More »Mutane Dubu 11, 350 Suka Rubuta Jarabawar Tantance Malamai Ta Kasa
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna. Arewacin Najeriya Magatakardan hukumar yi wa malamai rajista na kasa Farfesa Josiah Ajiboye ya ce akwai mutane dubu 11, 350 da suke rubuta jarabawar tantance malamai a kashi na farko da ake yi a ranar Asabar da ta gabata a duk fadin tarayyar Najeriya. Farfesa Adebiye, …
Read More »ZA MU MAGANCE MATSALAR HIZBURRAHIM FUNTUWA – SARKIN MUSULMI
Daga Hussaini Yero, Funtua Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Sa’adu Abubakar ya dau Alwashin magance matsalar Makarantar Madarasatu Ziburahim karkashin jagorancin zawuyar Shek Abubakar Alti Funtuwa da ke cikin Jihar Katsina. Sarkin ya bayyana haka ne a lokacin bikin yaye dalibai mahadata Al’kur’ani da saukar sa a yau …
Read More »Za’A Magance Matsalar Yawan Yara Da Ba Su Zuwa Makaranta A Najeriya – Dokta Ardo
Daga Imrana Abdullahi Dokta Umar Ardo, darakta ne a hukumar kula da yayan makiyaya ta kasa ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya na iya bakin kokarinta wajen ci gaban harkokin ilimi a duk fadin tarayyar Najeriya da nufin ciyar da kasa tare da al’ummarta gaba. Dokta Umar Ardo …
Read More »An Rantsar Da Matasa Masu Yi wa Kasa Hidima 834 A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Hukumar yi wa kasa hidima (NYSC) a Jihar Yobe ta rantsar da Matasa’ yan yiwa kasa hidima kimanin 834 da aka tura jihar domin gudanar da aikin su na na Batch ‘C’ na wannan shekarar ta 2022. Shugabar alkalan jihar Yobe wadda mai …
Read More »Makarantar Yan Mata Ta Jeka Dawo Ta Shinkafi Ta Lashe Gasar Suleiman Shu’aibu
Imrana Abdullahi Daga Shinkafi A kokarin ganin an samu manyan Gobe masu ilimi da sanin yakamata a cikin al’umma yasa Sarkin Shanun Shinkafi na farko Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya shirya gasar mahawara tsakanin makarantun Yan mata na Jeka ka Dawo da ke karamar hukumar Shinkafi A jawabinsa da ya …
Read More »GOBARA TA KONE MAKARANTAR LIMAN SA’IDU FUNTUWA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BAUANAN da muke samu daga cikin garin Funtuwa Jihar Katsina sun tabbatar mana cewa wata mummunar Gobara ta Kone kusan dukkan shahararriyar makarantar Liman Sa’idu da ke Unguwar Dutsen reme. Ita dai wannan makarantar ta Liman Sa’idu Funtuwa ita ce ta farko da aka fara ginawa da …
Read More »Ya Dace Mutane Su Rika Yi Dai- dai Ruwa Dai Dai Tsaki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya yi kira ga daukacin al’umma da su rika gudanar da al’amuran rayuwa tare da fahimtar cewa akwai bukatar sadaukarwa domin samun ci gaba. Masari ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da kafar yada labarai ta gidan …
Read More »SAKON MAULUD DAGA KHADIMUL ISLAM, GWAMNA BALA MUHAMMAD ABDULKADIR NA JIHAR BAUCHI.
A RANA IRIN TA WANNNAN LOKACI 2021 MUNA TAYA DAUKACIN AL’UMMAR MUSULMAI MURNAR ZAGAYOWAR HAUHAWAR FIYAYYEN HALITTA (SAW) WADDA YAZO A RANAR TALATA 19|10|2021 (11|RABI’UL AWWAL 1443) Da sunan Allah mai rahma mai jin kai, mamallakin duniya, Yadda da aminci su tabbata ga Annabi Muhammad SAW da Iyalan Gidansa. …
Read More »