Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na ganin ta kafa tubali mai inganci a harkar ilimi don ’yan baya su samu ilimi mai inganci a Zamfara. Gwamna Lawal ya bayyana haka ne a ranar Asabar ɗin da ta gabata yayin gasar wasanni …
Read More »Gwamnan Binuwe Ya Jinjina Wa Farfesa Gwarzo Bisa Yadda Yake Bunkasa Ilimi
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Binuwe, Rabaran Fada Hyacinth Alia ya jinjinawa wanda ya kafa gamayyar jami’on Maryam Abacha American University a Nijeriya da Nijer, Franco-British International a Kaduna da Canadian University a Abuja, Farfesa Adamu Gwarzo kan yadda yake nuna kishin ci gaban ilimi a Nijeriya da ma Afrika …
Read More »Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A ƙoƙarin da ya ke yi don ganin ya cika alƙawuran da ya yi wa Zamfarawa, musamman a harkar ilimi, Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu nasarar karɓo sakamakon jarabawar WAEC na ‘yan asalin jihar, wanda Hukumar ta ƙi saki saboda rashin biyan kuɗin jarabawar. …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Dauki Nauyin Dalibai 41 Masu Karatun Likitanci
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda PhD za ta dauki nauyin karatun dalibai 41 zuwa kasar Masar don karatun likitanci. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Isah Miqdad mai taimakawa Gwamnan Jihar Katsina a kan kafofin …
Read More »Sanata Barau Jibrin Ya Baiwa Dalibai 870 Tallafin Karatu
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano na cewa kimanin dalibai dari 870 ne mataimakin shugaban majalisar dattawa Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ya baiwa tallafin karatu. Shirin bayar da tallafin karatu, ga dalibai 870 na Jami’ar Yusuf Maitama Sule, …
Read More »Malamai Ne Kashin Bayan Samuwar Ilimi – Dikko Radda
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda, ya bayyana Samuwar ingantattun malamai a dukkan makarantu a ko’ina a matsayin sahihiyar hangar samar da ilimi mai inganci. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawar da ya yi da kafar yada labarai ta …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Amince Da Daukar Malamai Sama Da Dubu Bakwai
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamna Malam Dikko Radda ya bada umarnin daukar malaman S-Power 7, 325 da suka ci jarabawa aiki na din din-din (permanent). Kamar yadda muka samu zantawa da wadansu mutane na cewa tun farko daman irin …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Sabon Shugaba, Sakatare, Membobin Hukumar Malamai ta Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alh. Sada Ibrahim a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Ayyukan Malamai ta Jihar Katsina, (Teachers Service Board). Wata sanarwa da Ibrahim Kaula Mohammed, mai magana da yawunsa ya fitar ta bayyana cewa Radda ya kuma amince da nadin wasu …
Read More »Sanata Barau Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga ɗalibai Dari 628
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau Jibrin ya bayar da tallafin Naira dubu Hamsin (50,000) ga dalibai 628 na Jami’ar Bayero (BUK) da ke Kano. Sanata Barau Jibrin, mai wakiltar Kano ta Arewa a karkashin jam’iyyar, APC. Mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban majalisar dattijai kan …
Read More »Sanata Sunday Marshal Katung Ya Kaddamar Da Bayar Da Tallafin Karatu Kashi Na Biyu
Daga Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Kudu Sanata kuma wanda ya kafa gidauniyar Marshall Katung Foundation (MKF), Sunday Marshall Katung ya amince da fara shirin bayar da tallafin karatu na karo na biyu na gidauniyar ga dalibai marasa galihu na manyan makarantu daga gundumar sa ta majalisar dattawa …
Read More »