Shahararren dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Sergio Ramos, ya aika sakon fatan alheri ga Karim Benzema, wanda ya bar kungiyar bayan shekaru 14 a karshen mako. Benzema ya buga wasansa na karshe a Real Madrid a karshen mako da Athletic Club a Santiago Bernabeu. Bafaranshen ya zura …
Read More »An Nada Surajo Baba Malumfashi Shugaban Katsina United
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya nada Surajo Baba Malumfashi a matsayin shugaban kulab din kwallon kafa na Katsina United. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun M. …
Read More »Kulab Din Musaco Ya Lallasa Urgent Moto 3 – 1 A Gasar Masu Sayar Da Mota A Kaduna
….Alhaji Musa Yakubu A Lokacin Da Yake Gabatar Da Jawabinsa Daga Wakilin mu a Kaduna Shugaban kamfanin zuba jari da harkar gidaje Alhaji Musa Yakubu ya bayyana farin cikinsa bisa nasarar da kulab din kwallonsa ya samu a lokacin bude gasar wasan kofin da kungiyar dilolin mota suka Sanya domin …
Read More »Yan Wasan Jihar Katsina Sun Lashe Lambar Gwal,Tagulla Da Azurfa A Damben Gargajiya
DAMBEN GARGAJIYA DAGA IMRANA ABDULLAHI KUNGIYAR Kulab din Damben gargajiya ta Katsina sun samu nasarar lashe lambobin Gwal, Tagulla da kuma na Azurfa a gasar wasan Damben gargajiya a ci gaba da gasar wasanni ta kasa da ake yi a Jihar Dalta da ke tarayyar Najeriya. Da dai …
Read More »ZA A SAMU CI GABAN HARKOKIN WASANNI A NAJERIYA – Dokta Suleiman Shinkafi
IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Ibrahim Musa Gusau, ne sabon shugaban hukumar kwallon kafa a tarayyar Najeriya, tun bayan da aka nada shi al’ Umma ke ci gaba da bayyana goyon bayansu. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, sarkin Shanun Shinkafi na farko ya bayyana cewa suna da yakinin samun sauyi a lokacin …
Read More »Ma’aikatar Yada Labarai Ta Samu Nasara
Bayan kammala gasar cin kofin da aka Sanya wa ma’aikatun Gwamnati a Jihar Kano, ma’aikatar yada labarai ta Jihar Jihar samu nasarar lashe kofin da aka Sanya a Gasar. Ga dai kofin a hannun kwamishinan ma’aikatar yada labarai ta Jiha Kwamared Muhammad Garba. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »Kwallon Kafa: Wikki Tourist Sun Kaiwa Sarkin Bauchi Ziyarar Girmamawa
ZIYARAN NEMAN ALBARKA IYAYEN KASA maigirma shugaban kungiyar kwallon kafa mallakin jihar Bauchi Wikki tourist FC Alh Balarabe Douglass tare da sauran Yan majalisun sa da Kuma Yan Wasa suka Kai ziyara domin neman albarka wa maimartaba sarkin Bauchi Alh Dokta Rulwanu Sulaiman Adama. A nasa …
Read More »Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi
Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen mai horar da kungiyoyin wasan kwallon kafa a tarayyar Najeriya Abdu Maikaba ya bayyana cewa a shirye yake ya amsa tayin da duk wani kulab din wasan kwallon kafa zai yi masa domin ba su horo. …
Read More »Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi
Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen mai horar da kungiyoyin wasan kwallon kafa a tarayyar Najeriya Abdu Maikaba ya bayyana cewa a shirye yake ya amsa tayin da duk wani kulab din wasan kwallon kafa zai yi masa domin ba su horo. Maikaba ya shaidawa jaridar wasanni ta SPORTINGLIFE cewa tuni …
Read More »Kungiyar Marubuta Labarin Wasanni Sun Zabi Isiah Benjamin shugaba Da Jocob Dickson Sakatare
Kungiyar Marubuta Labarin Wasanni Sun Zabi Isiah Benjamin shugaba Da Jocob Dickson Sakatare Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen Jihar Kaduna sun zabi sababbin shugabannin da za su ja ragamar shugabancin kungiyar. An dai sake zaben Kwamared Isiah Kemje Benjamin da Okpani Jocob Onjewu Dickson a matsayin …
Read More »