Daga Imrana Abdullahi Kaduna, Arewacin tarayyar Najeriya A satin da ya gabata ne kungiyar Marubuta da Mawallafa ta Arewacin Najeriya wato (Arewa Publishers Forum) ta karrama shugaban gidauniyar Zakaat and Waqaf ta jihar Kaduna ƙarƙashin jagorancin Abdullahi Salisu Halidu da lambar girmamawa bisa abubuwan alkhairi da yake yi na taimakawa …
Read More »Daily Archives: September 3, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Bayar Da Umarnin Kamo Wadanda Suka Kashe Mutane A Ikara
…Zamu Hukunta Duk Mai Hannu A Kisan Daga Imrana Abdullahi Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya umurci jami’an tsaro da su binciki kisan da wasu ‘yan bindiga suka yi wa musulmi masu ibada a wani masallaci da ke karamar hukumar Ikara a jihar, ya kuma bukaci jami’an da su …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS ALHAJI AHMAD MUSA MASTER’S DEATH
On behalf of the entire executive and members of the Zamfara chapter of the All Progressives Congress APC, the state chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani extends the party’s condolences to the family of Alhaji Ahmad Musa (A.A Master), who died yesterday at the Gusau Federal Medical Centre following a brief …
Read More »