Daga Imrana Abdullahi Shugaban gamayyar rukunin jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya taya fitaccen jarumin fina-finan Nijeriya kuma furodusa Ali Nuhu murnar nadin da aka yi masa a matsayin Manajan Darakta na Hukumar Fina-Finan Nijeriya. Sakon taya murnar na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Farfesa Gwarzo ya …
Read More »Daily Archives: January 14, 2024
Matatar mai na Dangote ta fara tace man dizel da na jirgin sama.
Daga Imrana Abdullahi Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya bayyana matukar godiyarsa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu saboda gagarumar gudunmuwa da goyon baya da kuma shawarwarin da ya bayar domin ganin wannan aikin ya tabbata. Dangote ya kuma gode wa kamfanonn NNPC da NUPRC da …
Read More »