Daga Imrana Abdullahi An bayyana hukuncin da kotun koli ta yanke game da batun siyasa da zaben Jihar Zamfara a matsayin wata Ishara kasancewar mutane da dama ne suka taru a wuri guda amma kuma Allah madaukakin Sarki ya nuna ikonsa a kansu baki daya don haka dukkan yan siyasa …
Read More »