Daga Jibo Magayaki Jamilu PhD (fcism, fcipdm, fpmc) Na karanta wani abin takaci a wata sanarwar manema labarai da Sakataren yaɗa Labarai na Jam’iyyar APC na Zamfara, Yusuf Idris Gusau ya fitar, wanda ya fitar dangane da taron tsofaffin gwamnonin huɗu da suka gudanar a kwanakin baya. A wani …
Read More »Daily Archives: May 21, 2024
An Shirya Taron Fadakar Da Matasa Illar Shaye Shaye A Rayuwarsu
Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Tabbatar da Zaman Lafiya da inganta harkokin rayuwa mai suna (Global Peace and Life Rescue Initiative) sun shiryawa matasa masu ta’ammali da miyagun kwayoyi taron fadakarwa da kuma tattaunawa na kwanaki biyu a karamar hukumar Kaduna ta Arewa a Jihar kaduna. Kungiyar tare da hadin …
Read More »