Daga Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu daga Jihar Kaduna na bayanin cewa Allah ya yi wa Ƙanin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Uba Sani Alh Mukhtar Lawal Isma’il Rasuwa Sanadiyyar Haɗarin Mota Daga Zaria Zuwa Kaduna. Kafin rasuwarsa dai mutum ne mai ilimin Sani da hada Magunguna na Bature …
Read More »Daily Archives: May 24, 2024
Za Mu Ci Gaba Da Bayar Da Tallafi Ga Dakarun Da Ke Yaki Da Yan bindiga – Gwamna Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na bayar da ƙarin tallafi ga dakarun da ke yaƙi da ’yan bindiga a Zamfara. A ranar Alhamis ne gwamnan ya jagoranci zaman Majalisar Tsaro ta Jihar Zamfara a fadar gwamnati da ke Gusau, babban birnin jihar. A wata …
Read More »Kaduna Christian Cleric Applauds Reinstatement of Emir Sanusi II
Four years after his deposition, Muhammadu Sanusi II has been reinstated as the Emir of Kano by Governor Abba Yusuf of Kano State. Pastor Dr. Yohanna Buru, the General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, expressed heartfelt congratulations to Emir Sanusi Lamido Sanusi. Pastor Buru emphasized the importance …
Read More »