Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na Naira dubu 30 ga ma’aikatan Jihar, a lokaci guda kuma har ya biya albashin watan nan na Yuni saboda shagalin babbar sallah. A watan da ya gabata ne gwamnan ya bayyana a wata ganawa da ya yi da …
Read More »Daily Archives: June 14, 2024
Shekara Daya Na Ahmed Aliyu Sakkwato Na Rashin Cika Alkawari
A ranar 29 ga watan Mayu ne Gwamnan jihar Sakkwato Ahmed Aliyu Sakkwato, ya cika shekara daya a kan karagar mulkin Jihar. Ya kuma ba kansa babban maki na Yabo da cewa Gwamnatinsa ta yi rawar gani a cikin shekarar daya. A cikin wannan makala ko rubutun, mun yi …
Read More »