Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada aniyar sa ta sake gina Zamfara don dawo da matsayin ta na dandalin kasuwanci a Arewacin Nijeriya. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin gudanar da bikin ƙaddamar da fara ginin tashar tashi da saukan jiragen sama, …
Read More »Daily Archives: June 21, 2024
Sanata Abdul’Aziz Yari Ya Kara Tallafawa Jama’a Da Abinci Da Karatun Yara A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ya kaddamar da rabon kayan abinci ga magidantan Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamfara. Bayanan da muka samu ya tabbatar mana cewa kowane magidanta guda biyu an ba su kwali daya su raba …
Read More »GOV. LAWAL FLAGS OFF CONSTRUCTION OF GUSAU INTERNATIONAL AIRPORT, RESTATES COMMITMENT TO RESCUE ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has restated his commitment to rebuilding a new Zamfara that will reclaim its historical role as a commercial hub in northern Nigeria. On Thursday, the Minister of Aviation and Aerospace, Festus Keyamo, officially launched the construction works for the Gusau International Airport. In a …
Read More »