An bayyana kokarin da Ministan tsaro Dokta Muhammad Bello Matawalle, karkashin Gwamnatin tarayya ke yi da cewa aiki ne da zai kawo karshen yan Ta’adda masu satar jama’a da Garkuwa da mutane da ayyukansu ke kokarin hana Noma da ci gaban tattalin arzikin kasa. Dokta Suleiman Shu’aibi Shinkafi ne …
Read More »Daily Archives: September 2, 2024
DAUDA LAWAL A SHEKARA 59: MAI GIDANA WANDA BAI DA JIJI DA KAI
Daga Sulaiman Bala Idris A wata ziyarar aiki da na yi a tsakiyar watan Agusta, direbana a Jihar Taraba ya shafe kusan fiye da rabin tafiyar zuwa masaukin mu yana magana a kan Gwamnan Zamfara, wanda kuma shi ne mai gidana. Direban ya ambaci cewa gwamnan shi …
Read More »