Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na inganta kiwon lafiya a jihar, tare da bayyana irin rawar da manyan asibitoci ke takawa a fannin kiwon lafiya. A ranar Asabar ɗin da ta gabata ne gwamnan ya ƙaddamar da aikin sake gina babban asibitin da ke cikin Ƙaramar …
Read More »