Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Dalhatu Attahiru Bafarawa, ya bayyana samar da kungiyar fafutukar ganin matasa sun kama ragamar shugabancin Najeriya da cewa wani tsari ne da zai hanyar ceton arewacin kasar da kuma kara karfafa Gwiwar matasa su shiga harkar shugabanci. Shugabannin arewacin Najeriya kwannan sun kaddamar da kungiyar …
Read More »