Bafarawa ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ta ɓulla a yau Talata 14 ga watan Janairun 2025, wadda ya sanya wa hannu da kansa. A cikin wasiƙar ficewa daga jam’iyyar, wadda ya rubuta wa shugaban jam’iyyar na ƙasa a ranar 8 ga watan Janairu, Bafarawa ya ce: …
Read More »