Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na inganta jin daɗin iyalan hafsoshi da suka rasa rayukansu a bakin aiki. Gwamnan ya halarci bikin tunawa da sojojin da suka rasu a ranar Laraba a harabar baje kolin kasuwanci da ke Gusau, babban birnin jihar. A wata sanarwa da …
Read More »Daily Archives: January 15, 2025
Foundation donates writing materials, uniforms to 200 orphans, indigent kids in Sokoto
A Sokoto-based NGO, Balarabe Goronyo Foundation has donated assorted writing materials and uniforms to no fewer than 200 orphans and indigent children in Sokoto City. The beneficiaries were given various writing materials like books and pencils, as well as uniforms. Its founder, Alhaji Zayyanu Aliyu, said that the beneficiaries …
Read More »Gwamna Buni Ya Bukaci Jami’an Watsa Labarai A Ma’aikatun Jihar Da Su Kara Kaimi Kan Ayyukan Su
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya hori Jami’an yada labarai na Ma’aikatun Jihar da su kara kaimi wajen gudanar da ayyukan su cikin nutsuwa. Gwamnan Wanda sakataren gwamnatin Jihar Alhaji Baba Malam Wali ya wakilta ya bayyana hakan ne a yayin bude taron bita …
Read More »