Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ayyukan Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma sun yi daidai da ajandoji shida na ceton da gwamnatin sa ke da su. Gwamnan ya karbi baƙuncin shugabannin Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma yayin da suka kai masa …
Read More »