A ranar Larabar nan ne gwamnan ya zagaya wurare da masana’antar haƙar ma’adinai a ƙananan hukumomin Anka da Maru. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sulaiman Bala Idris, ya fitar ta bayyana cewa ziyarar na da nufin gano ɗimbin albarkatun jihar Zamfara da kuma samar da ƙarin …
Read More »Daily Archives: April 2, 2025
Kungiyoyi Dubu Sittin Da Biyar Na Fafutukar Lashe Zaben Tinubu A 2027 – Galadiman Takai
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar gamayyar matasan arewa, Abubakar Aliyu Galadiman Takai ya bayyana cewa babban burin da suka sanya a gaba shi ne ganin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake samun gagarumar nasara a zabe shekarar 2027 mai zuwa. A wani taron manema labarai da ya kira a …
Read More »