Daga Imrana Abdullahi Daukacin jiga- jigai madu ruwa da tsaki da ke fada a ji a tarayyar Najeriya da yankin arewa maso Yamma da suka kasance yayan jam’iyyar APC sun zartar da hukuncin daukar matakin bai daya na goyon bayan shugaba Bola Ahmad Tinubu da kuma dukkan Gwamnonin yankin da …
Read More »Daily Archives: May 18, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Gyararren Babban Asibitin Anka, Ya Tabbatar Wa Mutanen Zamfara Samun Nagartaccen Kiwon Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa al’ummar Zamfara ƙudurin gwamnatinsa na tabbatar da samun ingantaccen kiwon lafiya kuma mai rahusa a faɗin jihar. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar yayin da yake ƙaddamar da Babban Asibitin Anka da aka gyara da kuma aka …
Read More »
THESHIELD Garkuwa