Dangote Cement Transport Obajana has featured 10 secondary schools in its Inter-Schools Spelling Bee and Quiz Competition as part of its 2025 Sustainability programme, themed: Sustainable Progress: Celebrating Growth and Partnerships. The schools were drawn from the four host communities of Oyo, Iwaa, Obajana and Apata. According to the Head …
Read More »Monthly Archives: October 2025
Dangote Cement Reinforces Commitment to Education with School Supply Donations in Lagos
…Says CSR Initiative signposts Dangote’s Commitment to Community Education Empowerment In furtherance of its commitment to educational development and community empowerment, leading Pan-African Cement manufacturer, Dangote Cement Plc, has made a huge donation of education materials to public Schools in Lagos, an initiative aimed at fostering academic success and …
Read More »An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara
A Zamfara, hukumomin kula da yaƙi da cutar shan-inna sun bayyana cewa an yi wa yara fiye da miliyan biyu rigakafin cututtukan mashaƙo da sankaran yara a faɗin jihar, yayin da sama da miliyan 1.8 na yara ‘yan ƙasa da watanni 59 suka karbi rigakafin cutar shan-inna. Jami’in kula …
Read More »Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargaɗi shugabanni da hukumomin tsaro da su guji tattaunawa da ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai idan har za a bar su da makaman nasu, yana mai cewa irin wannan salon sulhu ba ya kawo zaman lafiya, sai dai ya ƙara tashin hankali tare …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Warware Matsalar Ɗaliban Ta Da Aka Bari A Indiya
Hukumar Tallafin Karatu ta Jihar Zamfara (ZSSB) ta bayyana cewa Gwamnan Jihar, Dauda Lawal, ya amince da biyan bashin kuɗin karatun ɗaliban jihar da suka yi karatu a Jami’ar Sharda da ke ƙasar Indiya. Wannan mataki, a cewar hukumar, ya zama wani muhimmin ci gaba wajen cika alƙawarin gwamnati …
Read More »Siyasar Jihar Zamfara Ta Lalace – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru tsohon Dan takarar majalisar Talatar Mafara da Anka ya bayyana abin da Ake yi a Jihar Zamfara a matsayin abin ban haushi da ban takaici domin mu muna fatar a tsaya ayi wa kowa adalci a dubi cancanta don ya yi takarar Wanda ya …
Read More »MATAWALLE,YARI CONTINUE TO SHRINK PDP’S CHANCES IN ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi …..AS APC WELCOMES HON. MAHARAZU SALISU FARU AND HIS SUPPOTERS INTO ITS FOLD, ASSURED OF EQUAL TREATMENT, JUSTICE. The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC today happily and officially received Honourable Maharazu Salisu Faru representing Maradun 2 State House of Assembly Constituency who recently …
Read More »Dangote Cement plant at Gboko, Benue marks its Sustainability Week.
Dangote Cement Plc, Gboko Plant, has commenced its 2025 Sustainability Week, an annual programme that features the company’s deep-seated commitment to environmental stewardship, social responsibility, and economic development. In his remarks, Plant Director, Dangote Cement Plc Gboko Plant, Engr. Abhijit Dutta said Sustainable development means “meeting today’s needs without compromising …
Read More »Muna Sauya Zamfara Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na gina jihar da ke tafiya bisa tsarin zamani mai dogaro da fasahar zamani. A ranar Talata, gwamnan ya buɗe shirin horas da kwamfuta ga kwamishinoni da manyan masu ba da shawara na musamman, a fadar gwamnati da ke Gusau. …
Read More »Cement Reports 165% Surge in EPS, Reinforces Market Leadership Across Africa
Dangote Cement Plc has announced robust financial results for the nine months ended September 30, 2025, showcasing a remarkable 164.8 per cent increase in earnings per suare (EPS), which rose from ₦16.55 to ₦43.80. This significant growth reflects the company’s strong operational performance and strategic expansion efforts. Group revenue climbed …
Read More »
THESHIELD Garkuwa