The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has come across a fake news making the rounds online purportedly initiated by ‘confidentialreporters.blogspot.com’ claiming the setting up of a committee to welcome governor Dauda Lawal of Zamfara State into the party. In a statement Signed by …
Read More »Monthly Archives: October 2025
GWAMNA DAUDA LAWAL: Sabon Salo Na Shugabanci Daga Arewa – Jagora Mai Hangen Nesa Da Kishin Al’umma
A cikin tarihi na shugabanci a Arewa, akwai lokutan da jama’a ke yin mafarkin samun jagora mai gaskiya, hangen nesa da kishin al’umma. A yau, wannan mafarki ya zama gaskiya a jihar Zamfara ta hannun Gwamna Dauda Lawal — mutum mai natsuwa, jajircewa, da hangen nesa mai zurfi wajen …
Read More »Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan kira ne a ranar Alhamis yayin wata ganawa da ya yi da shugabannin Majalisar Malamai ƙarƙashin jagorancin …
Read More »Dangote Urges Swift Legislation of “Nigeria First” Policy to drive growth of Manufacturing Sector
Africa’s leading industrialist, Aliko Dangote has made a passionate plea to the Federal Government to urgently legislate and implement the proposed “Nigeria First” Policy, describing it as a critical lever for revitalizing the nation’s manufacturing sector. The legislation, according to him, holds the keys to accelerating the …
Read More »Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya bayyana cewa harin ya shafi jami’an ‘yan sanda da Askarawan Zamfara. A shafin sa na Facebook, Gwamna Lawal ya …
Read More »A Season Of Atiku Dancing Naked And El Rufai ‘s Paranoid
The attention of Northern Resistance Front a pro democracy movement with the commitment to pursue the promotion of openness, good governance and democratic leadership, peace and unity has been drawn to the reckless and unpatriotic statements credited to both former Vice President Atiku Abubakar and the former Governor of …
Read More »Catholic Archbishop of Lagos, Adewale Martins, Calls on Leaders to Prioritise Effective Governance over Politicking
…Commissions new Catechists into LAGC The Archbishop of the Metropolitan See of Lagos, His Grace and Most Rev. Dr Alfred Adewale Martins, has urged leaders across Nigeria to prioritise effective governance over politicking by focusing on delivering tangible results that improve the lives of the citizens. He made …
Read More »Pres. Tinubu Applauds Gov. Ododo on Sound Governance Principles
President Bola Ahmed Tinubu has described Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, as a pride of the accountancy profession, commending his professionalism, integrity, and application of sound financial principles in governance. In a statement Signed by Ismaila Isah Special Adviser to the Governor on Media made …
Read More »MAGANCE BALA’O’I: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tabbatar da aniyar gwamnatin sa ta ci gaba da haɗa kai da Hukumar Kai Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) wajen inganta tsarin daƙile bala’o’i da haɗurra a faɗin jihar. A cikin wata takarda da ke dauka da sa hannun Sulaiman Bala …
Read More »Ododo Congratulates Nmodu as GOCOP President
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has congratulated the publisher of NewsDiaryOnline, Mr. Danlami Nmodu, on his election as the new President of the Guild of Corporate Online Publishers (GOCOP). Speaking through his Special Adviser on Media, Ismaila Isah, Governor Ododo described the election of Mr. Nmodu as …
Read More »
THESHIELD Garkuwa