A kokarin Gwamnan jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda na ganin an ci gaba da samawa Matasa ayyukan yi yasa ya kirkiro da hukumar samawa Matasa ayyukan yi da koyar da sana’o’in Hannu domin dogaro da Kai. Hakan ta Sanya Gwamnan ya samu wani jajirtaccen jagoran da ke shugabantar hukumar …
Read More »Daily Archives: November 18, 2025
Tinubu Ya Zaɓi Gwamna Dauda Lawal Cikin Tawagar G20 A Afirka Ta Kudu
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kasance cikin gwamnonin da aka zaɓa domin raka Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu zuwa taron Shugabannin Ƙasashe 20 (G20 ) da za a gudanar a Afirka ta Kudu. Taron, wanda za a yi ranar 22 da 23 ga Nuwamba, zai tattaro …
Read More »KASUPDA Launches Digital Web Portal
By; Imrana Abdullahi The Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) has officially launched a digital portal aimed at transforming and streamlining its operations. According to a statement by the Deputy Director of the Public Affairs Unit, Nuhu Garba Dan-Ayamaka, the ICT Unit of the Authority made a detailed …
Read More »
THESHIELD Garkuwa