Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya damƙa Lambar Karramawa ta Ƙasa a Ayyukan Hidimta wa Al’umma (NEAPS) 2025 ga Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa ayyukan da gwamnati ta gudanar waɗanda suka sauya tsarin mulki da tsaro a jihar cikin shekaru biyu da suka gabata. Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata …
Read More »
THESHIELD Garkuwa