We wish to clarify that the recent adjustment in our ex-depot price of Premium Motor Spirit (Petrol) is directly related to the significant increase in global crude oil prices. As crude remains the primary input in the production of PMS, any fluctuation in its international price inevitably impacts the cost …
Read More »Yearly Archives: 2025
Hope for Peace: Pastor Dr. Yohanna Buru Calls on World to Support Ceasefire in the Holy Land
Pastor Dr. Yohanna Buru, winner of the United Nations World International Interfaith Week and Harmony award , has praised the recent ceasefire agreement in the Holy Land, urging continued global support for peace efforts. He made this call during his Sunday church service, commending the progress made …
Read More »Haɓɓaka Ilimi: Wata Gidauniya A Kaduna Ta Karrama Gwamnan Zamfara
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Ranar Sabacin nan ne Gidauniyar Ci Gaban ilimi ta Masarautar Lere (Lere Educational Foundation) da ke jihar Kaduna ta karrama gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal da lambar yabo bisa irin gudumawar da yake bayarwa wajen bunƙasa ci gaban ilimi a jihar Zamfara, da ƙasa baki ɗaya. …
Read More »An Dade Da Zubar Da Shimfidar Da Sarudauna Ya Yi – Maradin Daura
….A Kawo Karshen Matsalar Tsaron Arewa Daga Imrana Abdullahi Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk, ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi dukkan mai yuwuwa domin kawo karshen sace- sacen jama’a da matsalar tsaron da ake yi a yankin arewa da kasar baki daya. Sarkin ya …
Read More »Yusuf A Mai Kwari Ya Fice Daga PDP Zuwa APC A Kaduna
….Uba Sani Ne Ya Fi Kowane Gwamna Samuna Nasara A Harkar Tsaro Alhaji Yusuf Abubakar Garba da ake yi wa lakabi da Yusuf Mai kwari, ya bayyana fitarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APC a Jihar Kaduna. Alhaji Yusuf Abubakar Mai kwari ya bayyana cewa babu wanda ya yi masa laifi …
Read More »ILIMI: GWAMNA LAWAL YA AMINCE DA ƊAUKAR MALAMAI 2,000 AIKI A ZAMFARA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da ɗaukar malamai 2,000 aiki a faɗin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwar Jihar a ranar Litinin a zauren majalisar gwamnatin jihar da ke Gusau. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala …
Read More »Governor Radda Mourns Passing of Veteran Journalist Lawal Sa’idu Funtua
Katsina State Governor, Malam Dikko Umaru Radda has mourned the passing of Alhaji Lawal Sa’idu Funtua, the accomplished journalist and Proprietor of Blue Ink Online Media. In a statement Signed by Ibrahim Kaula Mohammed Chief Press Secretary to the Governor of Katsina State made available to news men revealed that …
Read More »Tunawa Da Sojoji: Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Inganta Rayuwar Iyalan Jaruman Da Suka Rasu
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na inganta jin daɗin iyalan hafsoshi da suka rasa rayukansu a bakin aiki. Gwamnan ya halarci bikin tunawa da sojojin da suka rasu a ranar Laraba a harabar baje kolin kasuwanci da ke Gusau, babban birnin jihar. A wata sanarwa da …
Read More »Foundation donates writing materials, uniforms to 200 orphans, indigent kids in Sokoto
A Sokoto-based NGO, Balarabe Goronyo Foundation has donated assorted writing materials and uniforms to no fewer than 200 orphans and indigent children in Sokoto City. The beneficiaries were given various writing materials like books and pencils, as well as uniforms. Its founder, Alhaji Zayyanu Aliyu, said that the beneficiaries …
Read More »Gwamna Buni Ya Bukaci Jami’an Watsa Labarai A Ma’aikatun Jihar Da Su Kara Kaimi Kan Ayyukan Su
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya hori Jami’an yada labarai na Ma’aikatun Jihar da su kara kaimi wajen gudanar da ayyukan su cikin nutsuwa. Gwamnan Wanda sakataren gwamnatin Jihar Alhaji Baba Malam Wali ya wakilta ya bayyana hakan ne a yayin bude taron bita …
Read More »