Kungiyar da ta Kira kanta masu kishin Najeriya karkashin jagirancin Farfesa Kailani Muhammad ta bayyana batun zancen shugaban Amurka Donald Trump da cewa bori ne ke Neman kashe Boka domin matsalar Najeriya ta masu Mulki ne BA wata magana. Farfesa Kailani ya dai bayyana hakan ne a wajen wani Babban …
Read More »Yearly Archives: 2025
At Lagos Trade Fair, Dangote recommits to Nigeria’s full industrialization
…unveils new sugar pack sizes, as LCCI lauds Dangote partnership The Pan-African Conglomerate, Dangote Industries Limited (DIL) has reaffirmed its unwavering commitment to driving the industrialization of Nigeria and the African continent at large. The company then pledged to persist in its transformative efforts and maintain a leadership role in …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yan Sanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada aniyar gwamnatin sa na ci gaba da tallafa wa Rundunar ’Yan Sanda domin inganta ayyukansu a faɗin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Litinin yayin da ya karɓi baƙuncin Sakataren Zartarwa na Hukumar Tallafa wa Harkokin ‘Yan Sanda ta Ƙasa (NPTF), …
Read More »ECCIMA Applauds FG’s “Nigeria First” Policy, says 15% Import Tax on PMS and Diesel Will Boost Jobs and Economic Growth
The Enugu Chamber of Commerce, Industry, Mines and Agriculture (ECCIMA) has commended the Federal Government’s decision to impose a 15% tax on imported petrol and diesel, describing it as a bold and strategic move that will stimulate economic growth, encourage local production, and create employment opportunities for Nigeria’s growing …
Read More »Gwamna Lawal Ya Tabbatar Da Cikakken Goyon Bayan Gwamnatin Sa Ga Jami’ar Kimiyyar Likitanci Da Ke Tsafe
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da bai wa sabuwar Jami’ar Kimiyyar Likitanci da Fasahar Lafiya ta Tarayya da ke Tsafe cikakken goyon baya domin tabbatar da nasarar kafuwarta da ci gabanta. A ranar Litinin ne Mataimakin Shugaban Jami’ar, Farfesa Ibrahim Yakasai, tare da …
Read More »Dangote Fertiliser Limited Partners with German’s thyssenkrupp Uhde to License Four Urea Granulation Units in Nigeria
… to deliver a combined daily capacity of low-emission, 16,940 metric tons thyssenkrupp Uhde Fertilizer Technology (UFT), a subsidiary of thyssenkrupp Uhde, has entered into a strategic agreement with Dangote Fertiliser Limited (DFL) to license its advanced UFT Fluid Bed Granulation Technology for four new urea granulation units in Nigeria. The …
Read More »Sanata Anthony Yaro Ya Gamsu Da Dokar Cin Zarafin Jama’a
Santa Anthony Yaro, Mai wakiltar mazabar Gombe ta Kudu a majalisar dattawa Najeriya ya bayyana batun yadda Ake cin zarafin yara Mata musamman a makarantu da za a yi wa Wanda aka samu da wannan laifi dairin shekaru Sha biyar a gidan Yari. Sanata Anthony ya ce hakika …
Read More »MINISTER MATAWALLE TO VISIT ZAMFARA
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC wishes to happily announce the visit of its leader, former governor and Minister of State for Defence, Dr Bello Mohammed Matawalle from Thursday, 13/11/2025. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara …
Read More »Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu -Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa samun lambar yabo ta “Gwamna Mafi Nagarta Na Shekara” daga jaridar LEADERSHIP babban ƙarfafawa ce gare shi domin ci gaba da gudanar da ayyuka masu tasiri ga al’ummar jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da ya karɓi takardar sanarwar kyautar …
Read More »Gov. Ododo Unveils Over N800bn Draft Budget Estimates for 2026
The Kogi State Executive Council presided over by Governor Ahmed Usman Ododo has approved the sum of eight hundred and twenty billion, four hundred and ninety million, five hundred and eighty five thousand four hundred and forty three (₦820,490,585,443) naira as the draft budget estimates for the 2026 fiscal …
Read More »
THESHIELD Garkuwa