Wata sabuwar kungiya mai rajin samun hadin kan Gwamnatin jihar Kaduna wato ( New Kaduna United) ta Karrama shugaban ma’aikatan Gwamnatin Jihar Kaduna da babbar Lambar karramawa sakamakon aiki tukuru da tsoron Allah. Ita dai wannan kungiya mai rajin samun hadin kan jama’a ta Karrama shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin ne …
Read More »Yearly Archives: 2025
Gwamnaatin Yobe Ta Yi Alƙawarin Kammala Ayyukan Da Ta Fara Tare Da Kaddamar Da Wasu Ayyukan
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu A zaman majalisar zartaswar Jihar na farko da ta gudanar a wannan shekara ta 2025 majalisar zartaswar Jihar Yobe karkashin jagorancin gwamna Mai Mala Buni ta yi alƙawarin kammala dukannin ayyukan da ta fara tare kuma da kaddamar wasu muhimman ayyukan raya kasa a sassan …
Read More »Gwamna Buni Ya Jajantawa Iyalan Wadanda ‘Yan Fashi Suka Kashe ‘Yan Uwan Su A Kasuwar Ngalda.
Daga, Sani Gazsa Chinade, Damaturu Akalla mutane bakwai ne suka mutu sannan goma sha daya suka jikkata a wani hari da ‘yan fashi da makami suka kai a kasuwar Ngalda da ke karamar hukumar Fika a jihar Yobe. Wadannan ‘yan fashi da makamin dai sun kai harin …
Read More »Gwamna Lawal Ya Raba Motoci Domin Tsaftar Muhalli, Ya Ƙudiri Aniyar Tsaftace Jihar Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana ƙudirin gwamnatinsa na tabbatar da ɗorewar tsaftar muhalli da manufofin ƙarfafa al’umma su rungumi al’adar tsafta a Jihar Zamfara. A ranar Talata ne gwamnan ya ƙaddamar da rabon motoci da kayayyakin aiki daban-daban na shirin Tsaftar Muhalli na Matasan Zamfara a gidan …
Read More »An Yaba Wa Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani A Game Da Bunkasa Harkokin Jihar
Kokarin da ake yi a Jihar Kaduna bayan tattaunawa da dukkan bangarori da Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi karkashin Gwamna Uba Sani wanda aka samu ingantar al’amuran tsaro ya sa aka yi kira ga sauran Jihohi da su yi ko yi da Jihar Kaduna, saboda suma suna …
Read More »Tabbatar Da Doka Da Oda Na Bukatar Kwarewa – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada cewa tabbatar da doka da oda na buƙatar ƙwarewa ta fasaha, jajircewa da kuma gaskiya da riƙon amana. A ranar Litinin ne gwamnan ya kasance babban baƙo a wajen taron shari’a na shekara-shekara ta 2024 da Ƙungiyar Lauyoyi ta Ƙasa (NBA) reshen Gusau …
Read More »Dangote Cement Empowers Kogi In Fight Against Insecurity
The Dangote Cement Plc has strengthened the capacity of Kogi State to enable it fight vestiges of insecurity and criminalities. To this extent, the cement conglomerate has donated some motorcycles to the Lokoja Local Government Area. The motorcycles were presented by the Plant Director, Dangote Cement Plc, Obajana, Engr. …
Read More »Dangote Petroleum Refinery Awards Scholarships to 473 Students
… Donates Furniture, Educational Materials to Host Communities Joy and elation enveloped the Idotun Community Junior High School, a suburb of Lekki, on Thursday when Dangote Petroleum Refinery & Petrochemicals, in partnership with Dangote Fertilisers Limited, awarded scholarships to 473 students from 10 secondary schools and 7 tertiary institutions. In …
Read More »PDP Youths and Social Media Influencers Meet to Strategize for Power in Sokoto and Beyond
In a significant move that aimed at strengthening the People’s Democratic Party (PDP) in Sokoto State and Nigeria in general the PDP Youths and Social Media Influencers held a crucial meeting on Sunday The gathering, which brought together young political leaders and digital media and social media influencers, was centered …
Read More »Ina Jinjinawa Tinubu, Matawalle Da Dukkan Sojojin Najeriya
Dokta Suleiman Shu’aibu Shinlafi, Sarkin Shanun Shinkafi na farko ya bayyana Yabo da jinjina ga ministan kasa a ma’aikatar tsaron Najeriya Dokta Muhammad Bello Matawalle, shugabannin rundunonin Sojojin Najeriya da dungurungum shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu bisa irin yadda suka kaiwa al’ummar Shinkafi daukin maganin matsalar tsaron da suka …
Read More »