A Sokoto-based NGO, Balarabe Goronyo Foundation has donated assorted writing materials and uniforms to no fewer than 200 orphans and indigent children in Sokoto City. The beneficiaries were given various writing materials like books and pencils, as well as uniforms. Its founder, Alhaji Zayyanu Aliyu, said that the beneficiaries …
Read More »Yearly Archives: 2025
Gwamna Buni Ya Bukaci Jami’an Watsa Labarai A Ma’aikatun Jihar Da Su Kara Kaimi Kan Ayyukan Su
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya hori Jami’an yada labarai na Ma’aikatun Jihar da su kara kaimi wajen gudanar da ayyukan su cikin nutsuwa. Gwamnan Wanda sakataren gwamnatin Jihar Alhaji Baba Malam Wali ya wakilta ya bayyana hakan ne a yayin bude taron bita …
Read More »Tsohon gwamnan jihar Sokoto a Najeriya, Dalhatu Attahiru Bafarawa, ya sanar da ficewar shi daga jam’iyyar adawa ta ƙasar PDP.
Bafarawa ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ta ɓulla a yau Talata 14 ga watan Janairun 2025, wadda ya sanya wa hannu da kansa. A cikin wasiƙar ficewa daga jam’iyyar, wadda ya rubuta wa shugaban jam’iyyar na ƙasa a ranar 8 ga watan Janairu, Bafarawa ya ce: …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mahaifin Najib tsafe Rasuwa
A yanzun nan ne, muke samun labarin rasuwar mahaifin daya daga cikin ma’aikatan kafar Liberty rediyo da TV, Malam Najib Tsafe Sanarwar wadda shi kansa Najib tsafen ya tabbatar da ita ta ce marigayin ya rasu ne bayan jinyar da ya yi. Kuma Za’ayi Jana’izarsa a Gobe da karfe Tara …
Read More »Local Government Autonomy: EFCC and ICPC Urged to Establish Dedicated Monitoring Units
…..NCYP Applauds FG’s Commitment to Local Government Financial Autonomy, Calls for Accountability and Collaboration Between Council Chairmen and Citizens for Grassroots Development The Northern Christian Youth Professionals (NCYP) commends the landmark move to ensure the direct transfer of Local Government revenues from the Revenue Allocation Account Committee into the bank …
Read More »Kungiyar Zamfarawa Mazauna Kaduna Sun Tallafawa Mutane 280
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A kokarin da hadaddiyar kungiyar da ta gama kan dukkan al’ummar Zamfarawa mazauna Kaduna take yi na ganin rayuwar Mutanensu ta kara inganta ya sa suka yi wani babban taro a garin Kaduna inda suka bayar da tallafi tare da nuna shugabannin kungiyar. …
Read More »Sanata Yari Ya Jajantawa Mutanen Tungar – Kara A Karamar Hukumar Maradun
Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar, da ke wakiltar Zamfara ta Yamma ya jajantawa al’ummarsa da ke wadansu kauyuka a karamar hukumar Matadun a Jihar Zamfara bisa aka kashe bisa kuskure sakamakon kokarin da ake yi domin tarwatsa yan bindiga. Duk da dai yawan alkalumman wadanda lamarin ya …
Read More »SAMAR DA TSARO: GWAMNATIN ZAMFARA TA YABA WA SOJOJIN SAMA, TA KUMA JAJANTA WA AL’UMMAR DA HARIN JIRGIN SOJI YA SHAFA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba da ƙoƙarin da sojojin Nijeriya ke yi na kai hare-hare kan ’yan bindiga ba ƙaƙƙautawa a jihar. A ƙarshen makon da ya gabata ne rundunar sojin saman Nijeriya ta kai wani samame kan ’yan bindigar da ke yunƙurin kai hari a ƙauyukan …
Read More »Zannan Bungudu Ya Taimakawa Al’ummar Zamfara Mazauna Kaduna Da Miliyan Goma
…Muna Kara Yi wa Zannan Bungudu Jinjina kwarai Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin al’ummar Jihar Zamfara a ko’ina suke sun zauna da kafarsu kowa ya samu abin yi yasa fitaccen dan siyasa Zannan Bungudu Alhaji Abdulmalik Zubairu, ya bayar da tallafin naira miliyan Goma ga kungiyar Zamfarawa mazaunan Kaduna …
Read More »GWAMNA LAWAL YA GANA DA MINISTAN BUNƘASA KIWON DABBOBI, YA CE ZAMFARA TA SHIRYA WA KIWO
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa Ma’aikatar Bunƙasa Kiwon Dabbobi cewa jihar Zamfara na da wuraren da za a yi kiwo. A ranar Alhamis ne gwamnan ya ziyarci hedikwatar ma’aikatar a wata ziyarar ban girma da ya kai wa ministan, Alhaji Idi Mukhtar Maiha. A …
Read More »