Home / Uncategorized / A Fara Duban Watan Shawwal A Ranar Asabar – Sarkin Musilmi

A Fara Duban Watan Shawwal A Ranar Asabar – Sarkin Musilmi

 

Daga Imrana Abdullahi

Mai Alfarma sarkin Musulmi Alhaji  Muhammad Sa’ad Abubakar, ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi a tarayyar Najeriya da su fara duban jinjirin watan Shawwal na shekarar musulunci ta 1446 a ranar Asabar mai zuwa da ta yi dai dai da ranar 29 ga watan Maris 2025.

About andiya

Check Also

Sexual Harassment: Natasha Fires Agbakoba, Rules Out Withdrawal Of Suits Against Akpabio

  The Senator representing Kogi Central at the Senate, Natasha Akpoti-Uduaghan, insisted on pursuing the …

Leave a Reply

Your email address will not be published.