Home / Uncategorized / A Fara Duban Watan Shawwal A Ranar Asabar – Sarkin Musilmi

A Fara Duban Watan Shawwal A Ranar Asabar – Sarkin Musilmi

 

Daga Imrana Abdullahi

Mai Alfarma sarkin Musulmi Alhaji  Muhammad Sa’ad Abubakar, ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi a tarayyar Najeriya da su fara duban jinjirin watan Shawwal na shekarar musulunci ta 1446 a ranar Asabar mai zuwa da ta yi dai dai da ranar 29 ga watan Maris 2025.

About andiya

Check Also

2027 ADA Coalition: A Deal That’s Dead on Arrival

      By Ibrahim Dan-Gaskiya     Democracy is a system of government where …

Leave a Reply

Your email address will not be published.