In an effort to display dedication and commitment to services, Hon Maiwada M Bello commissioner Bauchi state ministry of natural resources, embarked on a visit to the Bauchi state oil & Gas Academy’s (BOGAA) temporary site in ATAP Bauchi state. The purpose of the visit was to meticulously assess and …
Read More »Ina Daukar Nauyin Karatun Yara Da Yawa – Auwal Yaro mai kyau
…Muna kuma taimakawa matasa su dogara da kansu ta hanyar sana’a Daga Imrana Abdullahi Honarabul Auwal Yahaya Yahaya ake yi wa lakabi da yaro mai kyau, da ke wakiltar mazabar Unguwar Sanusi cikin karamar hukumar Kaduna ta Kudu ya bayyana cewa a kullum yana Son ya bar abin da za …
Read More »Babban Hafsan Sojojin Najeriya Ya Shawarci Kungiyar Kiristoci Ta CAN Da Su Yi Kira Kan Zaman Lafiya Da Hadin Kan Juna
Babban Hafsan Sojojin kasa na Najeriya Janar Christopher Gwabin Musa ya shawarci masu yin wa’azi a Najeriya da su rika yin kira ga zaman lafiya a lokacin wa’azinsu a cikin Cocina da kuma dukkan shirye shiryen da suke Gabatarwa jama’a. Shugaban sojojin ya yi wannan kiran ne a lokacin da …
Read More »DSS APPREHENDS SUSPECTS OVER PALLIATIVE DIVERSION
The Department of State Services (DSS) has received reports from some State Governments relating to diversion or sale of palliatives meant for their citizens. Consequently, the Service undertook investigations in that regard and has recovered some of the items as well as apprehended the suspects. In a statement Signed by …
Read More »PDP Northwest Zonal Youth Leader Atiku Yabo Commends Governor Dauda Lawal On Achievement In 100 Days
A People’s Democratic Party PDP North west zonal Youth leader who wishes the Governor of Zamfara state Dr Dauda Lawal and all Zamfara people good luck and see their development, Alhaji Atiku Muhammad Yabo, the Sarkin Yakin Yabo, stressed his appeal to the people of Zamfara …
Read More »Kofar Jatau Community In Collaboration With IPSS Open It’s Rejuvenate Neighborhood Watch Office
By; SANI ALIYU, Zaria In an efforts to have an authentic community watch the Kofar Jatau and Unguwar Fatika Communities in Zaria Local Government area of Kaduna state in collaboration with International Peace and Secure Society ( IPSS) has officially opened it’s office of Rejuvenated Neighborhood watch at Kofar Jatau …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL ASSURES CORPS MEMBERS OF PREMIUM WELFARE AND SECURITY
Governor Dauda Lawal has assured the outgoing National Youth Service Corps (NYSC) members of premium welfare, support, and security in the State. In a statement Signed by SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to the Zamfara Governor and made available to news men revealed that Governor Lawal …
Read More »Yajin Aiki Ne Ya Haifar Da Matsalar Wutar Lantarkin Da Ake Fama A Yanzu – Kamfanin Lantarki Na Shiyyar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwar da ya fitar kamfanin rarraba hasken wutar lantarki shiyyar Kaduna ya sanar cewa matsalar rashin wutar lantarkin da ake fama da shi a safiyar yau dinnan ya samo asali ne daga yajin aikin da yayan kungiyar kwadago da kuma sauran …
Read More »“Dalilin Da Ya Sa Na Zabi Yar’Aduwa A Matsayin Magajina” – Obasanjo
Daga Imrana Abdullahi Tsohon shugaban kasar tarayyar Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana dalilin da ya sa ya zabi tsohon shugaban kasa, Marigayi Alhaji Umar Musa ‘Yar’Adua a matsayin magajinsa duk da ya san cewa ba shi da lafiya. Tsohon shugaban kasar a wata hira da ya yi da jaridar Yanar …
Read More »Mutane Su Daina Dogaro Da Yan Siyasa – Aliyu Waziri dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Dan marayan Zaki, San turakin Tudun Wada Kaduna kuma Kadimul Islam na kasar Hausa Alhaji Dokta Aliyu Muhammad Waziri, ya yi fadakarwa tare da jan hankali a game da batun tallafin rage radadin cire tallafin mai da kuma irin jajircewar da Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’I …
Read More »