KALANDAR MUSULUNCI: GOBE LARABA HUTU NE A JIHAR KANO, OYO DA JIGAW Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta ayyana gobe Laraba, 19 ga watan Yuli, 2023 a matsayin ranar aiki – kyauta domin murnar shiga sabuwar shekara ta Musulunci ta 1445. Hakan na …
Read More »Fuel: The Situation Should Be Reversed Immediately – NUJ
…STOP THE UGLY DRIFT Nigeria Union of Journalists is alarmed at the just announced increase in the pump price of Premium Motor Spirit (PMS) to N617 per litre in Abuja and N568 in Lagos respectively. In a statement Signed by Shuaibu Usman Leman Walin Shadalafiya, National Secretary …
Read More »Humanitarian NGOs Empower Almajiri Schools in Kaduna with dozens of Arabic Reading Slates to Enhance Islamic Education”
By Imrana Abdullahi, Kaduna North West Nigeria Two non-governmental organizations in Kaduna State, Northwestern Nigeria, namely the Women and Children’s Rights and Empowerment Foundation of Nigeria (WCREFN) and the Muslim Peace Networks (MPN), have recently distributed a large number of Arabic learning aids to several Tsangaya Islamic …
Read More »Governor ABBA Kabir Yusuf Appoints 15 Special Advisers
Governor ABBA Kabir Yusuf Appoints 15 Special Advisers The Kano State Governor, His Excellency Alhaji Abba Kabir Yusuf has approved the appointment of the following individuals as his Special Advisers on various fields. In a statement Signed by Sanusi Bature Dawakin Tofa Chief Press Secretary to the Kano State …
Read More »An Karawa Litar Mai Farashi A Najeriya
….A Abuja 617 A Legas 568 Daga Imrana Abdullahi Shugaban kamfanin kula da hada hadar Mai fetur Mele Kyari ya tabbatar da karin farashin man Da yanzu za a rika shan man fetur a duk lita daya kamar yadda ya bayyana a garin Abuja naira 617 yayin da a …
Read More »Gwamnan Bauchi Ya Sauke Shugabannin Rikon Karamar Hukumar
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya rusa dukkan kwamitocin riko na kananan hukumomi ba tare da bata lokaci ba sakamakon karewar wa’adinsu na ofis. Sakataren gwamnatin jihar, Ibrahim Muhammad Kashim ne ya mika takardar amincewar gwamna Bala Muhammad a ranar Talata a cikin wata sanarwa da ya …
Read More »Yan Mata Masu Karancin Shekaru Sun Yi Garkuwa Da Kansu, Suna Neman Kudin Fansa Daga Iyaye
Jami’an Amotekun sun kama wasu ‘yan mata guda biyu da ba su kai shekaru ba bisa zarginsu da yin garkuwa da su a Oka-Akoko, karamar hukumar Akoko ta Kudu maso Yamma a jihar Ondo. . ’Yan matan masu shekaru 15 da 13 da ke karamar sakandare ta 3 da …
Read More »DIKKO RADDA APPOINTS 14 SPECIAL ADVISERS
In accordance with the provisions of Section 208 (2d) of the Constitution of the Federal Republic of Nigeria, 1999 (as amended), His Excellency, Mallam Dikko Umaru Radda, Ph.D., (The Executive Governor of Katsina State) has approved the appointment of the fourteen (14) Special Advisers (SA’s) into the services of the …
Read More »Shugaban NVBF Ya Taya Sabon Shugaban SWAN
Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar kwallon raga ta Najeriya (NVBF), Injiniya Musa Nimrod ya taya Isaiah Kemje Benjamin murna, bayan ya zama shugaban kungiyar marubuta labaran wasanni ta Najeriya (SWAN). Ya bayyana hakan ne a lokacin da Shugaban kunguyar SWAN tare da rakiyar wasu shugabannin kungiyar na jihar Kaduna suka …
Read More »Islamic New Year 2023: Northern Christian Clerics Extend Warm Greetings to Muslims, Advocate for National Holiday Recognition”
Ahead of the upcoming Islamic New Year celebration in 2023, known as Muharram, which marks the beginning of the Islamic lunar calendar, a team of Northern Christian Clerics extends their warm wishes to all Muslims across the 36 states of the federation, including Africa and the Arab world, as …
Read More »