Daga IMRANA ABDULLAHI Kamar dai yadda jaridar theshieldg.com da ke a yanar Gizo ta wallafa cewa dan majalisar da ke wakiltar karamar hukumar Chikun a majalisar dokokin Jihar Kaduna Madami Garba Madami ya rasu kwanaki uku kacal da Rantsar da su a matsayin zababbun yan majalisar da suka lashe zabe …
Read More »Governor Uba Sani Mourns State Lawmaker, Madami Garba Madami
By; Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria The Governor of Kaduna State, His Excellency, Senator Uba Sani, has expressed shock over the death of Honourable Madami Garba Madami, the member representing Chikun Constituency, in the Kaduna State House of Assembly. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press …
Read More »ZAN CIKA ALKAWURAN DA NA DAUKA – GWAMNA UBA SANI
Daga Imrana Abdullahi A ci gaba da rangadin fahimtar juna ga kungiyoyin yada labarai a Kaduna, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna, ya tabbatar wa ‘yan jihar kan kudirin Gwamna Uba Sani na cika alkawuran da ke kunshe a cikin littafinsa na “SUSTAIN manifesto”. …
Read More »Gwamna Inuwa Yahaya Na Gombe Ya Nada, Farfesa, Wadansu Mutane
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan jihar Gombe Inuwa Yahaya ya sake nada sabbin mashawarta na musamman. Wata sanarwar manema labarai mai dauke da sa hannun sakataren din – din -din na gidan gwamnatin Jihar Gombe, Balarabe Poloma, ta bayyana Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi a matsayin sakataren gwamnatin jihar (SSG), yayin …
Read More »Gov. Aliyu Sokoto sets 23 man committee, restores monthly stipends for religious heads, physically challenged
By Suleiman Adamu, Sokoto SOKOTO state Governor, Dr Ahmad Aliyu Sokoto has approved the constitution of a 23- Member Committee for the payment of monthly stipends to the physically challenged, religious heads( Imams and deputies, Muazzims) the and scholars in the state. In a release weekend by the …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL, GWAMNONIN AREWA MASO YAMMA SUN GANA DA SHUGABA TINUBU
DAGA IMRANA ABDULLAHI, a arewacin Najeriya Sabanin irin cece – kucen jita – jitar da ake ta yadawa a tsakanin al’ummar Jihar Zamfara cewa wai Gwamnan Jihar Dokta Dauda Lawal ba su gaisa da shugaba Bola Ahmad Tinubu ba a lokacin da ya kai wata ziyara domin nemowa jama’ar Jihar …
Read More »Rashin tsaro: Gwamnan Zamfara Ya Nemi Goyon Bayan Shugaban Hafsan Sojoji
Daga Imrana Abdullahi Dangane da halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu sassan jihar Zamfara, yasa Gwamna Dauda Lawal, a ranar Juma’a, ya ba da karin tallafin sojoji domin shawo kan kalubalen tsaro da ke addabar yankin. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman …
Read More »Tinubu, Sanusi II Sun Yi Ganawar Sirri A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Abuja
Mako guda bayan dakatar da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, shugaban kasa Bola Tinubu ya yi dai dai a wata ganawar sirri da tsohon gwamnan babban bankin kasa kuma Sarkin Kano na 14, Muhammad Sanusi II a fadar shugaban kasa. Abuja. Ya zuwa yanzu dai ba a …
Read More »” I ‘II support orphans, vulnerable children as potential leaders” – Kebbi First Lady, Zainab Nasare
Kebbi state Governor’s wife, Hajiya Zainab Nasare Nasir Idris has pledged to support orphans and vulnerable children in the state to live meaningful lives as potential Nigeria leaders. The First Lady who was moved by the plight of the category of children while at a visit to …
Read More »TA TABBATA: Chukkol, Ne Ba Umar Ba shugaban Hukumar EFCC
 Sabanin irin yadda aka bayyana rahotannin baya-bayan nan na cewa Muhammad Umar ya gaji dakatarwar Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban riko na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, sai dai majiyarmu ta tabbatar da cewa Daraktan ayyuka na hukumar Abdulkarim Chukkol shi …
Read More »
THESHIELD Garkuwa