Gwamnatin jihar Zamfara ta ƙaryata wani labari da ke ikirarin cewa wata Musulma da ta zama Kirista a jihar, Zainab, za ta gurfana a gaban Kotun Shari’ar Musulunci a ranar Juma’a saboda ta sauya addini. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Zamfara, Sulaiman Bala Idris, ya …
Read More »ROADS TO REBIRTH: How Governor Ododo is Leveraging Multilateral Partnership to Transform Road Infrastructure in Kogi State
BY ISMAILA ISAH In a bold move to bridge gaps in Kogi State’s road infrastructure and position it as a model of sustainable development, Governor Ahmed Usman Ododo has embarked on an ambitious strategy of leveraging multilateral partnerships to revitalize rural access, enhance connectivity, reverse environmental degradation …
Read More »Time Magazine names Aliko Dangote among Top 100 Philanthropists in the World
…Says ADF spends over N50bn yearly on ‘Giving Back to Africa’ Aliko Dangote, the Chairman Aliko Dangote Foundation and President/Chief Executive, Dangote Industries Limited, has been named in the inaugural 2025 TIME100 Philanthropy list, which recognises the 100 most influential leaders shaping the future of philanthropy across the world. Dangote is …
Read More »LGAs Caution Against Full Payment On Projects
Local Government Councils in Katsina State have been advised to desist from paying full payment on projects awarded to contractors before they finish the job. Special Adviser Department of Local Government Inspectorate Hon. Lawal Rufa’i Safana gave the advice shortly after an inspection visit to Matazu and Musawa local government …
Read More »Dangote assures of Petrol price stability despite the increase in crude oil price
Dangote Petroleum Refinery & Petrochemicals reaffirms that, despite the fluctuations in global crude oil prices, it has consistently reduced the price of Premium Motor Spirit (PMS), commonly known as petrol. The company, in a release, signed its Group Chief Branding and Communications Officer, Anthony Chiejina said the decision to maintain …
Read More »Rabon Motoci: Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Hon. Adamu Mai Palace.
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya jinjina wa ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Mazabar Gusau/Tsafe, Hon. Kabiru Amadu ‘Mai Palace,’ bisa samar da romon Dimokraɗiyya ga al’ummar Mazabar sa. A ranar Asabar da ta gabata ne aka gudanar da wani ƙasaitaccen biki a gidan gwamnatin jihar da ke Gusau, …
Read More »Tazarce: Muna Goyon Bayan Tinubu – APC Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi Daukacin jiga- jigai madu ruwa da tsaki da ke fada a ji a tarayyar Najeriya da yankin arewa maso Yamma da suka kasance yayan jam’iyyar APC sun zartar da hukuncin daukar matakin bai daya na goyon bayan shugaba Bola Ahmad Tinubu da kuma dukkan Gwamnonin yankin da …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Gyararren Babban Asibitin Anka, Ya Tabbatar Wa Mutanen Zamfara Samun Nagartaccen Kiwon Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa al’ummar Zamfara ƙudurin gwamnatinsa na tabbatar da samun ingantaccen kiwon lafiya kuma mai rahusa a faɗin jihar. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar yayin da yake ƙaddamar da Babban Asibitin Anka da aka gyara da kuma aka …
Read More »Gwamna Lawal Ya Jaddada Aniyar Inganta Kiwon Lafiya A Jihar Zamfara, Ya Ƙaddamar Da Babban Asibitin Gusau Da Aka Gyara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirinsa na sake farfaɗo da tsarin kiwon lafiya a Jihar Zamfara, tare da cika alƙawarin gwamnatinsa na samar da nagartacce kuma ingantaccen kiwon lafiya ga al’umma. Gwamnan ya ƙaddamar da Babban Asibitin Gusau da aka gyara ciki-da-bai a ranar Juma’a. A wata …
Read More »GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA RUKUNIN SAKATARIYAR JIHAR ZAMFARA DA AKA GYARA, YA CE BA A SAMAR DA ABABEN MORE RAYUWA KAWAI GWAMNATINSA ZA TA TSAYA BA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada cewa burin gwamnatinsa na sake fasalin ayyukan gwamnati ya wuce samar da ababen more rayuwa kaɗai. Gwamnan ya ƙaddamar da ginin ‘C’ da aka gyara na rukunin sakatariyar JB Yakubu na jihar da ke Gusau a ranar Laraba. A wata sanarwa da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa