Home / Uncategorized / Kungiyar Kwallon Kafa Ta Amana Fc Rigachikun Ta Lashe Gasar Kwallon Kafa Ta  Gwamna Uba Sani Domin Zaman Lafiya

Kungiyar Kwallon Kafa Ta Amana Fc Rigachikun Ta Lashe Gasar Kwallon Kafa Ta  Gwamna Uba Sani Domin Zaman Lafiya

 

Kungiyar Kwallon Kafa Ta Amana Fc Rigachikun Ta Lashe Gasar Kwallon Kafa Ta Gwamna Sanata Uba Sani karo Na 6 Domin Zaman Lafiya

 

Kamar yadda Honarabul Barista Ibrahim Bello Zero ya aiko mana da irin yadda gasar kwallon kafa da ya Sanya wa kungiyoyin kwallon kafa domin zaman lafiya a tsakanin kungiyoyin kwallon kafa.

 

 

An dai buga wannan gasar kwallon kafa ne ta karshe a makarantar Firamare Malam Jallo Rigachikun da ke cikin garin Kaduna.

 

An dai yi wannan gasar kwallon kafa ne tsakanin kungiyoyin kwallon kafa ta Amana DC Rigachikun da kungiyar kwallon kafa ta Marabar Jos Academy.

 

Kungiyar kwallon kafa ta Amana fc Rigachikun ta lashe gasar.

 

 

About andiya

Check Also

Tsaro Ya Inganta A Jihar Zamfara, Inji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi

  Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ce tsaro ya inganta sosai a jihar. Gwamnati …

Leave a Reply

Your email address will not be published.