Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru, Sakataren Kudi na jam’iyyar ADC jihar Zamfara,ya bayyana cewa tafiyar jam’iyyar ADC a Jihar Zamfara na samun gagarumar Nasarar sakamakon wadansu shugabannin da suka shigo cikinta. “Jam’iyyar ADC jam’iyyar ce mai alamar musabaha kuma jam’iyya ce mai son kawo sauyi a dukkan kasar …
Read More »Ana Siyasar Bakin Ciki A APC’n Jihar Zamfara – Bashir Nafaru
….Jihar Zamfara Na Bukatar Addu’a Ne domin Jihar Na Cikin wani Ciwo Alhaji Bashir Nafaru Talatar Mafara, Dan takarar ne da ya tsayawa jam’iyyar ADC takarar Dan majalisar tarayya a zaben da ya gabata a 2023, kuma Dan takarar majalisar tarayya a halin yanzu a jam’iyyar ADC a shekarar 2027 …
Read More »Zanga – Zanga Ba Abin Alkairi Bace- Bashir Nafaru
An bayyana batun Zanga Zangar da wadansu mutane ke kokarin shiryawa a Majeriya da cewa abu ne da ba abin alkairi ba Honarabul Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan a lokacin da yake tattaunawa da wakilinmu. Bashir Nafaru ya ci gaba da cewa duk wani mai son abin alkairi da …
Read More »AKWAI BUKATAR YIN CANJI A JIHAR ZAMFARA – NA FARU
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Zamfara a matsayin wurin da ake bukatar samun canji domin al’amura su ci gaba da inganta. Dan takarar kujerar majalisar wakilai a kananan hukumomin Anka da Talatar Mafara karkashin jam’iyyar ADC, Alhaji Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema …
Read More »
THESHIELD Garkuwa