Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana jin daɗinsa da aikin da ke gudana na filin jirgin sama na Zamfara. A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya zagaya tare da duba ayyukan filin jirgin sama na Zamfara, ayyukan hanyoyi, sakatariyar jihar, da gyaran …
Read More »