Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa al’ummar Zamfara ƙudurin gwamnatinsa na tabbatar da samun ingantaccen kiwon lafiya kuma mai rahusa a faɗin jihar. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar yayin da yake ƙaddamar da Babban Asibitin Anka da aka gyara da kuma aka …
Read More »JIMLAR SUNAYEN YANKUNA GOMA SHA TARA (19) DA GWAMNATIN JIHAR KADUNA TA AMINCE DA GYARAN TSARINSU
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Tsara Birane da Samar da Cigaba ta Jihar Kaduna (KASUPDA) ta sake zaiyana jimlan jerin sunayen yankuna goma sha tara (19) wadan da Gwamnatin Jihar Kaduna ta amince da gyaran tsarinsu. Bayanin hakan ya fito ne daga Nuhu Garba Dan’ayamaka, MNIPR, mataimaki Darakta a bangaren yada …
Read More »
THESHIELD Garkuwa