Daga Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu daga Jihar Kaduna na bayanin cewa Allah ya yi wa Ƙanin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Uba Sani Alh Mukhtar Lawal Isma’il Rasuwa Sanadiyyar Haɗarin Mota Daga Zaria Zuwa Kaduna. Kafin rasuwarsa dai mutum ne mai ilimin Sani da hada Magunguna na Bature …
Read More »