An bayyana kokarin da Ministan tsaro Dokta Muhammad Bello Matawalle, karkashin Gwamnatin tarayya ke yi da cewa aiki ne da zai kawo karshen yan Ta’adda masu satar jama’a da Garkuwa da mutane da ayyukansu ke kokarin hana Noma da ci gaban tattalin arzikin kasa. Dokta Suleiman Shu’aibi Shinkafi ne …
Read More »