Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A kokarin da hadaddiyar kungiyar da ta gama kan dukkan al’ummar Zamfarawa mazauna Kaduna take yi na ganin rayuwar Mutanensu ta kara inganta ya sa suka yi wani babban taro a garin Kaduna inda suka bayar da tallafi tare da nuna shugabannin kungiyar. …
Read More »