Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta amince da irin ayyukan ci gaban da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ke yi wa Jihar domin dimbin Jama’a su amfana. Majalisar sun bayyana amincewarsu ne a wajen wani taron da majalisar ta gudanar a yayin Zaman majalisar inda suka fayyace dukkan ayyukan alkairin …
Read More »Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Ya Bude Aikin Tituna A Ribas
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Ya Bude Aikin Tituna A Ribas Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya kaddamar da bude sababbin titunan da Gwamnan Jihar Ribas Nyeson Wike ya gina . ” Gwamnonin jam’iyyar PDP a halin yanzu suna yin aiyuka domin ci gaban jama’a a …
Read More »
THESHIELD Garkuwa