Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar, da ke wakiltar Zamfara ta Yamma ya jajantawa al’ummarsa da ke wadansu kauyuka a karamar hukumar Matadun a Jihar Zamfara bisa aka kashe bisa kuskure sakamakon kokarin da ake yi domin tarwatsa yan bindiga. Duk da dai yawan alkalumman wadanda lamarin ya …
Read More »