…Zamu Hukunta Duk Mai Hannu A Kisan Daga Imrana Abdullahi Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya umurci jami’an tsaro da su binciki kisan da wasu ‘yan bindiga suka yi wa musulmi masu ibada a wani masallaci da ke karamar hukumar Ikara a jihar, ya kuma bukaci jami’an da su …
Read More »